Ministan sufurin jiragen sama, Festus Keyamo ya yi barazanar daukar mataki kan Peter Obi idan bai biya tara da bayar a hakuri ga filin girgin Abuja ba.
Ministan sufurin jiragen sama, Festus Keyamo ya yi barazanar daukar mataki kan Peter Obi idan bai biya tara da bayar a hakuri ga filin girgin Abuja ba.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump, ya bayyana umarnin da ya bari idan har Jamhuriyar Musulunci ta samu nasarar daukar fansa a kansa ta hanyar kashe shi.
Tsohon gwamnan jihar Legas kuma dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar APC, Bola Ahmed Tinubu ya dura jihar Ondo domin jajantawa iyalan wadanda aka kashe a wani
Mataimakin shugaban kasa, Farfesa Yemi Osinbajo, a ranar Litinin, 6 ga watan Yuni, ya bayyana cewa hatsarin mota bata rintsa da shi ba kamar yadda aka rahoto.
Tsohon kwamishinan labarai na Ondo, Donald Ojogo, ya bayyana cewa da bam aka yi amfani wajen kaddamar da harin cocin Owo da ke karamar hukumar Owo a jihar Ondo.
Wasu tsageru da ake kyautata zaton ‘yan bindiga ne a safiyar ranar Litinin sun kai hari a jerangiyar gidaje na Gwarinpa da ke babban birnin tarayya, Abuja.
Yan Bindiga sun sace Mahaifiyar AA Zaura a Gidan ta dake karamar hukumar Ungogo a cikin Birnin Kano. Ba wannan ne karon farko da ‘yan bindiga suke kai hari ba.
Sama da kwamfutoci 100 ne suka lalace a wata gobara da ta tashi a Sashen Kwamfuta na Kwalejin Ilimi ta Tarayya da ke Zaria a Jihar Kaduna, rahoton Daily Trust.
'Yan bindiga sun halaka matar wani basarake gami da raunata mutane da dama a karamar hukumar Isa ta jihar Sakkwoto a harin da suka kai a tsakar ranar Asabar.
Wata 'yar kasuwa da ke zaune a Legas ta rasa ranta bayan ta garkame kanta a bandaki yayin da jami'an Hukumar EFCC sun yi yunkurin damke ta har cikin gida.
Shugaba Buhari jajanta wa iyalan wadanda aka kashe a cocin a gwamnatin jihar Ondo, inda ya buƙaci hukumomin agajin gaggawa su kai dauki ga wadanda suka jikkata.
Labarai
Samu kari