Hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta EFCC, ta cafke shugaban hukumar makamashi ta Najeriya, Mustapha Abdullahi, kan zargin karkatar da N500bn.
Hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta EFCC, ta cafke shugaban hukumar makamashi ta Najeriya, Mustapha Abdullahi, kan zargin karkatar da N500bn.
Hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta EFCC, ta cafke shugaban hukumar makamashi ta Najeriya, Mustapha Abdullahi, kan zargin karkatar da N500bn.
Princess Munachi, mata mai dauke da juna biyu, wacce 'dan uwan mijinta mai suna Benjamin Ogudoro ya babbaka mijinta da ransa ta bayyana a wani bidiyo tana kuka.
Kungiyar da'awar addinin Musulunci, Jama'atu Izalatil Bid'ah Wa Iqamatis Sunnah JIBWIS, ta jinjinawa shugaban kasan bisa umurnin fitar da htasi daga rimbun abin
Rahoto ya bayyana cewa, dubban dubatan 'yan APC da PDP daga jihar Katsina ne suka mika kansu ga jam'iyyar NNPP bayan da aka kammala zaben kananan hukumomi.
Sheikh Aminu Ibrahim Daurawa babban Malamin addinin Musulunci ne mazaunin jihar Kano wanda ya fi shahara wajen bayani kan mas'alolin rayuwa da zamantakewa.
A ranar Larabar nan kotun daukaka kara da ke zama a jihar Kano ta yanke hukunci a sake yin shari’a da Abdulsalam A. Zaura kan zargin da ake yi masa na damfara.
A zaman ranar Laraba, ‘Yan majalisar wakilan tarayya sun yi Allah-wadai da matsalar rashin tsaro da ke neman dabaibaye wasu jihohi musamman a yankin Arewa.
Rikicin kafin aure ya tilasta wata matashiyar yar Najeriya, Ada Uburu ta soke aurenta da masoyinta David Okike ana saura kwanaki uku kacal a daura masu aure.
Malamain addinin Musulunci masu wa'azi guda shida sun rasa rayukansu a jihar Kano ranar Laraba sakamakon mumunan hadarin mota yayin dawowa daga wajen da'awa.
Fadar shugaban kasa ta mayar da martani game da kiran da dattawan Arewa suka yi na cewa ya kamata Buhari ya sauka idan ba zai magance tsaro ba a kasar nan.
Labarai
Samu kari