Hukumar filin jirgin jihar Gombe ta sanar da cewa za ta yi bincike bayan zargin gudanar da lamuran siaysa a filin saukar jiragen sama bayan saukar ISa Ali Pantami.
Hukumar filin jirgin jihar Gombe ta sanar da cewa za ta yi bincike bayan zargin gudanar da lamuran siaysa a filin saukar jiragen sama bayan saukar ISa Ali Pantami.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump, ya bayyana umarnin da ya bari idan har Jamhuriyar Musulunci ta samu nasarar daukar fansa a kansa ta hanyar kashe shi.
Gwamnatin Tarayyar Najeriya ta ayyana ranar Litnin 13 ga watan Yunin 2022, a matsayin ranar hutu, domin bukin ranar Demokradiyya na wannan shekarar. Ministan Ha
Kwamitin Koli Ta Tsaro a Najeriya, NSC, ta ce Kungiyar Ta'addanci Ta ISWAP ce ta kai harin da aka kai a cocin St Francis da ke Owo, wanda ya yi sanadin rasuwar
Mutum daya ya mutu bayan wata mota kirar Toyota Sienna da ta kwashi mambobin jam’iyyar All Progressives Congress (APC) daga Abuja zuwa jihar Rivers ta kife.
Wasu tsagerun 'yan ta'adda sun sake kai kazamin hari kauyuka hudu da ke ƙaramar hukumar Kajuru a jihar Kaduna, zuwa yanzun an tabbatar da mutuwar mutum 32.
Muddin ba'ayi wani sauyi ba, da yiwuwan jam'iyyar Peoples Democratic Party (PDP), ta sanar da Gwamnan jihar Rivers, Nyesom Wike, matsayin abokin tafiyar Atiku.
Rundunar yan sandan jihar Ondo ta yi watsi da jita-jitan cewa an kai harin ramuwar gayya kan al'ummar Hausawa da ke zaune a yankin Sabo na jihar da kashe wasu.
Birnin tarayy Abuja - Hukumar gudanar da zabe ta kasa watau INEC ta bayyana ranar karshe ga jam'iyyun siyasa na mika mata takaran shugaban kasa da mataimakansu.
Ana sa ran taron zai tattauna batutuwan da suka shafi dabarun bunkasa nasarorin da aka samu a baya-bayan nan wajen yaki da ta'addanci da rashin tsaro gaba daya.
Bishop David Oyedapo, Shugaban cocin Living Faith ya bayyana cewa tsawon shekaru 23 ba a taba dauke wutar lantarki ba a hedkwatar cocinsa da ke Ota, jihar Ogun.
Labarai
Samu kari