Hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta EFCC, ta cafke shugaban hukumar makamashi ta Najeriya, Mustapha Abdullahi, kan zargin karkatar da N500bn.
Hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta EFCC, ta cafke shugaban hukumar makamashi ta Najeriya, Mustapha Abdullahi, kan zargin karkatar da N500bn.
Wata kotu a Abuja ta yankewa tsohon Ministan Wutar Lantarki, Saleh Mamman hukuncin daurin shekaru 75 bayan samunsa da laifin satar kusan N33.8bn na kudaden gwamnati.
An kama wani dan kasar Amurka dauke da bindigu a filin tashi da saukan jiragen sama na Mohammed Murtala (MMIA) a Legas. Fasinjan, namiji, (da aka sakaya sunansa
’Yan bindigan da suka sace dalibai kwalejin lafiya ta fasaha da ke Tsafe, hedkwatar karamar hukumar Tsafe ta Jihar Zamfara basu yi harbi ko daya ba a cewar wani
Dan takarar shugaban kasa a jam'iyyar APC kuma jigonta ta bayyana irin kwarewar da yake dashi da kuma yadda yake da tunanin kawo ci gaba kasar nan fiye da kowa.
Tsakanin Junairu zuwa watan Maris na shekarar bana, an kashe kusan mutane 3, 000. Jihohin da suka fi fuskantar wannan matsala sun hada da Neja, Kaduna, Zamfara.
Wasu 'yan bindiga sun tare motar daukar fasinja, sun yi awon gaba da wasu mutane takwasi ciki har da direba. 'Yan sanda sun fara aikin ceto mutanen da aka sacen
Ademola Adebusoye da masoyiyarsa, Titilope Adebusoye, sun yi aure a 2020 a Legas, sannan ya bayyana farincikinsa na yadda suka yi dan kwarya-kwaryar shagalin.
Yan bindigan da suka kai hari jirgin kasan Abuja, suna bukatar a saki kwamandojinmu 16 dake tsare hannun gwamnati don su saki wadanda suka sace a harin ranar.
Shehu Sani ya yi martani kan yunkurin da Osinbajo ya yi na cewa zai bi sahun Buhari idan ya zama shugaban kasa a zaben 2023 mai zuwa. Ya ce yaudara ce kawai.
Sheikh Aminu Ibrahim Daurawa babban Malamin addinin Musulunci ne mazaunin jihar Kano wanda ya fi shahara wajen bayani kan mas'alolin rayuwa da zamantakewa.
Labarai
Samu kari