Majalisae zartarwa ta tarayya karkashin jagorancin shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ta amince da yi wa hukumar kula da masu yiwa kaa hidima, NYSC garambawul.
Majalisae zartarwa ta tarayya karkashin jagorancin shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ta amince da yi wa hukumar kula da masu yiwa kaa hidima, NYSC garambawul.
'Yan ta'adda dauke da makamai sun kai hari a jihar Borno. Hatsabiban sun kutsa cikin wata makarantar sakandare inda suka yi awon gaba da dalibai.
Yayin da matsalar tsaro ke kara ta'azzar, konturola janar na hukumar tsaron sibil Defence ya kira manyan jami'an hukumarsa zuwa wani taron gaggawa a Abuja.
Kwamishinan Hukumar Rarraba Haraji na RMAFC mai wakiltar birnin tarayya Abuja, FCT, Alhaji Musa Tanko Abari, ya rasu. Wani dan uwan marigayin, Isiyaku Musa, wan
Dakarun Bataliya ta 195 na Operation Hadin Kai, sun cafke wasu mutum 7 da ke jiglar kaya ga 'yan ta'addan Boko Haram a wajen Maidugiri, babban birnin Borno.
Hedkwatar Tsaro, ta bakin babban hafsan tsaro, Janar Lucky Irabor a ranar Talata 8 ga watan Agusta ta tabbatarwa yan Najeriya cewa an kama yan ta'addan da suka
Za a ji an tattauna a kan maganar bashin Paris Club da ‘Yan kwangila suke bin Gwamnoni. Ministar kudi da AGF sun bukaci a fara janye kudin, aka yi masu raddi.
Chibalonza tana da shekaru 22, amma zuciyarta ta kamu da son wani mutum mai suna Kasher Alphonse wanda ya isa ya zama kakanta mai shekaru 88. Rahoton Legit.NG
Kabiru Aminu Bayero, dan sarkin Kano Mai martaba Alhaji Aminu Ado Bayero, zai angwance da kyakkyawar amaryarsa, Aisha Ummaran Kwabo, diya ga Jarman Sokoto.
Bidiyon wani magidanci yana nasiha tare da fada ga wani matashi dake tadi da budurwa a cikin mota kuma a lungu ya bayyana. Magidancin ya bayyana bacin ransa.
Wike ya bayyana haka ne a wajen bikin kaddamar da titin Ogbunuabali-Eastern Bypass wadda wani jigon jam’iyyar APC Sanata Aliyu Wamakko ya halarta a jiharsa.
Labarai
Samu kari