Hukumar INEC ya amince da kungiyoyi biyu su zama jam'iyyun siyasacika dukan hsaruddan da doka ta tanada, ta kuma soke bukatar waus kungiyoyi shida.
Hukumar INEC ya amince da kungiyoyi biyu su zama jam'iyyun siyasacika dukan hsaruddan da doka ta tanada, ta kuma soke bukatar waus kungiyoyi shida.
Hukumar NSCDC ta tabbatar da harin 'yan ta'adda a kan jami'anta a Borgu, jihar Neja, inda aka lalata motar aiki da sace bindiga daya amma ba a rasa rai ba a harin.
Kamfanonin rarraba wutar lantarki a Najeriya sun bayyana dalilin da ya sa wuta ta dauke a fadin tarayya ranar Juma'a, 9 ga watan Afrilu, 2022. Mazauna Legas, Ab
Gwamnan Jihar Bauchi, Sanata Bala Mohammed, ya raba wa hakimai da shugabannin kananan hukumomi 20 a jiharsa motoccin alfarma guda 28 kamar yadda The Punch ta ra
Wasu tsagerun yan bindiga sun kai hari gidan kwamishinan muhalli na jihar Filato da safiyar Asabar ɗin nan, sun yi garkuwa da matarsa da kuma ɗiyarsu guda ɗaya.
Kowane rai watarana zai ɗanɗani mutuwa, Allah ya karbi rayuwar mahaifin Matar Gwamna Babbagana Umaru Zulum na jihar Borno, rasuwa yana da shekara 70 a duniya.
A halin yanzu dai Sanata Onyewuchi Francis Ezenwa na jam'iyyar PDP ne ke wakiltar gundumar a zauren majalisar dokoki ta kasa. Ta ce za ta kawo ci gaba yankin.
Sheikh Dr Muhammad Sani Rijiyar Lemo malami ne a tsangayar nazarin addinin Musulunci ta jami'ar Bayero da Kano kuma shugaban cibiyar nazarin addinai a jami'ar.
Wata kotun majistare da ke zama a Abeokuta a ranar Juma’a, 8 ga watan Afirilu ta yanke wa wani Seun Sowemimo, mai shekaru 33 watanni 12 a gidan yari ba tare da
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya jajantawa tsohon shugaban Najeriya; Good Ebele Jonathan bisa rashin wasu mukarabbansa biyu a hadarin mota a cikin makon..
Asusun lamunin yara na majalisar dinkin duniya watau UNICEF ya ce kashi 70 cikin 100 na yan makarantun firamare a Najeriya basu fahimtar komai da ake koya musu.
Labarai
Samu kari