Rundunar yan sandan jihar Kaduna ta ce bincike ya nuna wasu mutum 17 na da hannu a kisan Malama Ummulkhairi kuma tuni aka gurfanar da su a gaban kotu.
Rundunar yan sandan jihar Kaduna ta ce bincike ya nuna wasu mutum 17 na da hannu a kisan Malama Ummulkhairi kuma tuni aka gurfanar da su a gaban kotu.
Rundunar sojin Najeriya ta yi manyan sauye-sauye domin inganta tsaro. Lamarin ya shafi makarantun soji, rundunonin yaki, kamfanonin soji da sauransu
Wata matashiyar budurwa wacce ta kammala digiri ta shiga gasar TikTok inda mutane ke bayyana abinda suka karanta a makaranta da kuma sana'ar da suka koma kai.
A yau Laraba 24 ga watan Agusta ne jam'iyyar APC ta sanar da Alhaji Mohammad Sabo Nakudu a matsayin wanda ya lashe sabon zaben fidda gwain sanata, wanda...
Yai ne Shugaban kungiyar Izala ta kasa, Sheikh Abdullahi Bala Lau ya yi karin bayani a game da kisan shehin malami, Sheikh Goni Aisami da aka yi a jihar Yobe.
Kungiyar Iyayen Dalibai da Malamai na Najeriya, NAPTAN ta nemi ganawa da Gwamnatin Tarayya kan yajin aikin kungiyar malaman jami'o'i, ASUU, wanda ya ki ci ya ki
A cigaba da luguden wuta kan yan ta'adda a nufin dawo da zaman lafiya, Sojoji da taimakon yan sa kai sun ragargaji kasuwar mayaƙan Boko Haram dake Bama Borno.
Fitaccen mawakin gambara, Eedriss Abdulkareem, ya mika godiyarsa ga matarsa Yetunde kan bashi kyautar kodarta da tayi kuma aka samu nasarar yi masa dashenta.
Wani mutumi ya ja hankalin jama’a dalla-dall a kan wani sabuwar hanyan damfara da miyagun mutane suka bullo da shi don damfarar mutane kudadensu cikin sauki.
Wan 'dan Najeriya ya samu jinjina da yabo daga jama'a bayan ya basu shawarar yadda zasu gujewa 'yan damfara.Matashin yace yana sana'ar POS ne sama da shekaru 5.
Fadar Shugaban kasa ta yi watsi da maganar tsige Shugaba Muhammadu Buhari inda tace an tsige shugaban kasa ne kawai idan ya aikata wani babban laifi kuma aka
Labarai
Samu kari