Hukumar INEC ya amince da kungiyoyi biyu su zama jam'iyyun siyasacika dukan hsaruddan da doka ta tanada, ta kuma soke bukatar waus kungiyoyi shida.
Hukumar INEC ya amince da kungiyoyi biyu su zama jam'iyyun siyasacika dukan hsaruddan da doka ta tanada, ta kuma soke bukatar waus kungiyoyi shida.
Firaministan kasar Isra'ila, Benjamin Netanyahu ya yi zargin cewa ana kashe Kiristoci a Najeriya. Ya yi magana ne bayan zargin da Donald Trump na Amurka ya yi.
Bayan da ya sayar da hoton wani tsoho makadi, yanzu kuma ya sayar da hoton wata tsaleliyar budurwa a duniyar crypto ta NFT da ke tasowa a yanzun nan kuma..
Babbar kotun tarayya dake zamanta a birnin tarayya Abuja ta wanke tsohon Ministan harkokin cikin gida, Abba Moro, bisa zambar daukan ma'aikata a hukumar shiga.
Sakamakon umurnin gwamnatin tarayya, an toshe layuka milyan 72.77 daga kiran waya sai sun hada layukansu. Gwamnatin tarayya a ranar Litinin, 14 ga Afrilu, 2022.
Mazauna anguwan Kamadi a yankin Kwali dake birnin tarayya (FCT) sun shiga rudani bayan an tsinci wasu gawawwaki guda biyu masu dauke da harsasai a wata gona.
Shugaba Muhammadu Buhari, a ranar Alhamis ya bayyana cewa gwamnatin All Progressives Congress (APC) ta yiwa yan Najeriya namijin kokarin da ya cancanci su sake.
Dan takarar majalisa daga jam'iyyar APC ya koka kan yadda jam'iyyun siyasar Najeriya ke shirin hana matasa shiga jerin 'yan takara a kasar saboda tsadar fom.
Ministan Sufuri, Rotimi Amaechi, a ranar Alhamis ya yi kira ga yan Najeriya su godewa Shugaba Muhammadu Buhari bisa ayyukan layin dogon jirgin kasan da take.
Hedkwatar rundunar tsaro da ke Abuja ta bayyana yadda dakarun soji suka samu nasarar halaka ‘yan ta’addan akalla 80 cikin makwanni biyu a yankin arewa maso yamm
An bai wa mazauna Kogi shawarar dakatawa daga cin naman shanu na tsawon mako guda bayan wata mutuwar ban al’ajabin da shanu 20 suka yi a Lokoja, babban birnin j
Labarai
Samu kari