Rundunar sojin Najeriya ta yi manyan sauye-sauye domin inganta tsaro. Lamarin ya shafi makarantun soji, rundunonin yaki, kamfanonin soji da sauransu
Rundunar sojin Najeriya ta yi manyan sauye-sauye domin inganta tsaro. Lamarin ya shafi makarantun soji, rundunonin yaki, kamfanonin soji da sauransu
Rundunar sojin Najeriya ta yi manyan sauye-sauye domin inganta tsaro. Lamarin ya shafi makarantun soji, rundunonin yaki, kamfanonin soji da sauransu
Farfesa Ibrahim Maqari, limami a babban masallacin kasa da ke Abuja ya tona asirin malaman jami'a da irin kurarin da suke na binciken karya kawai suke yi..
Wata matashiyar yar kimanin shekara 23 a duniya ta sayar da jaririn da ta haifa tare da saurayin N600,000 a jihar Ogun, yan sanda sun kamata bayan samun labari.
Rundunar 'yan sandan jihar Katsina a ranar Alhamis tace ta kama matashi mai shekaru 25 mai suna Najib Shehu wanda yayi amfani da tabarya a halaka matar babansa.
Kungiyar Malamai Masu Koyarwa ta Jami'o'i reshen jami'ar Nnamdi Azikiwe ta snar da shiganta yajin aikin sai baba ta gani bayan amincewar malaman jami'ar UNIZIK.
Uwargidar Marigayi, Sheik Goni Aisami, Mallama Aisha ta bayyana maganarta ta karshe da tayi da babban Malamin yayinda yake hanya gab da ya dauki Sojan da ya ka.
Gwamnatin tarayya ta hannun ma'aikatar jin kai da walwalar al'umma ta fara raba tallafin N20,000 ga mutane masu matsakaicin ƙari sama da 3000 a jihar Taraba
Kungiyar malaman jami'o'i (ASUU) ta yi watsi da shawarin iyayen daliban jami'a na hada N10,00 kowannensu domin kawo karshen yajin da kungiyar ke yi na tsawon
Rashin wutar lantarki ya tilastawa wani magidanci daukar matarsa mai juna biyu zuwa asibiti tare da injin janareto domin a samu a kula da ita yadda ya kamata.
Wasu tsageru da ake kyautata zaton yan bindiga ke sun tare ɗan sanda mai matsayin Insufecta, sun harbe shi har Lahira a jihar Legas jiya Laraba da yammaci.
Labarai
Samu kari