Kwamitin alkalai biyar na kotun koli ya soke umarnin kowa ya tsaya a matsayinsa da kotun daukaka kara ya bayar, ya tabbatar da shugabancin tsagin Sanata David Kark.
Kwamitin alkalai biyar na kotun koli ya soke umarnin kowa ya tsaya a matsayinsa da kotun daukaka kara ya bayar, ya tabbatar da shugabancin tsagin Sanata David Kark.
Shugaban ƙaramar hukumar Nasarawa ya naɗa Fatima Naseer (Teemahcool) a matsayin jami’ar kula da mata bayan ta ba da haƙuri kan dambarwar bidiyon ɗaga kamfai.
Sama da wata ɗaya kenan bayan kammala zaɓen gwamnan jihar Osun, amma wasu jami'an yan sanda sun koka kan rashin biyan su hakkokin su na ba da tsaro a zaɓen.
Wata matashiyar budurwa wacce ta kammala digiri ta shiga gasar TikTok inda mutane ke bayyana abinda suka karanta a makaranta da kuma sana'ar da suka koma kai.
A yau Laraba 24 ga watan Agusta ne jam'iyyar APC ta sanar da Alhaji Mohammad Sabo Nakudu a matsayin wanda ya lashe sabon zaben fidda gwain sanata, wanda...
Yai ne Shugaban kungiyar Izala ta kasa, Sheikh Abdullahi Bala Lau ya yi karin bayani a game da kisan shehin malami, Sheikh Goni Aisami da aka yi a jihar Yobe.
Kungiyar Iyayen Dalibai da Malamai na Najeriya, NAPTAN ta nemi ganawa da Gwamnatin Tarayya kan yajin aikin kungiyar malaman jami'o'i, ASUU, wanda ya ki ci ya ki
A cigaba da luguden wuta kan yan ta'adda a nufin dawo da zaman lafiya, Sojoji da taimakon yan sa kai sun ragargaji kasuwar mayaƙan Boko Haram dake Bama Borno.
Fitaccen mawakin gambara, Eedriss Abdulkareem, ya mika godiyarsa ga matarsa Yetunde kan bashi kyautar kodarta da tayi kuma aka samu nasarar yi masa dashenta.
Wani mutumi ya ja hankalin jama’a dalla-dall a kan wani sabuwar hanyan damfara da miyagun mutane suka bullo da shi don damfarar mutane kudadensu cikin sauki.
Wan 'dan Najeriya ya samu jinjina da yabo daga jama'a bayan ya basu shawarar yadda zasu gujewa 'yan damfara.Matashin yace yana sana'ar POS ne sama da shekaru 5.
Labarai
Samu kari