Shugaba Bola Tinubu ya nada Rilwan Lanre Babalola a matsayin mai ba shugaban kasa shawara kan wutar lantarki tare da jagorantar kwamitin gyaran bangaren.
Shugaba Bola Tinubu ya nada Rilwan Lanre Babalola a matsayin mai ba shugaban kasa shawara kan wutar lantarki tare da jagorantar kwamitin gyaran bangaren.
Shugaban ƙaramar hukumar Nasarawa ya naɗa Fatima Naseer (Teemahcool) a matsayin jami’ar kula da mata bayan ta ba da haƙuri kan dambarwar bidiyon ɗaga kamfai.
Ministan kwadago da samar da ayyuka kuma shugaban kungiyar yakin neman zaben dan takarar shugaban kasa na APC, Festus Keyamo, ya bada dalilin da yasa Shugaba Mu
Kungiyar yada da'awar addinin Musulunci, Jama'atu Izalatul Bid'a wa iqaamatus Sunnah watau JIBWIS ta bayyana cewa ta samu naira miliyan dari da bakwai (N107m)
Kamfanin Man Fetur na Najeriya na (NNPC) ya ba da bahasin dalilin da ya sa har yanzu bai tura ko kobo daga kudaden cinikin mai tun farkon 2022 zuwa yanzu ba.
Wata kyakkyawar Baturiya mai suna Laura ta garzaya kasar Ivory Coast don haduwa da wani saurayi mai suna Dammy da suka hadu TikTok, har sun haifi da daya tare.
Rikici ya sake ɗaukar sabon salo a babbar jam'iyyar hamayya PDP ana gab da fara kamfe, wani mutumin gwamna Wike na jihar Ribas ya tattara mutanensa zuwa APC.
Wani hazikin dan Najeriya dake zama a kasar Ingila ya kama sana'ar tallan doya a titi domin samun karin kudaden shiga don biyan haraji. Bidiyon ya burge mutane.
Shugaba Muhammadu Buhari ya umurci mahukunta a rundunar sojojin Najeriya su fatattaki bata gari daga cikinsu da ka iya aikata laifuka. Shugaban kasar ya bada um
Mu na fahimtar babu ranar bude makarantu domin malaman jami’a ba za su koma aiki ba duk da barazanar hana su albashinsu, tun watan Fubrairu aka daina karatu.
Tsohon Gwamnan jihar Jigawa, Alhaji Sule Lamido, ya ce babu wani laifi da aka yiwa Gwamnan jihar Rivers, Nyesom Wike kuma a rabu da shi yayi abinda ya ga dama.
Labarai
Samu kari