Kasar Jamhuriyar Musulunci ta Iran ta fara samun kudaden shiga saboda kulle mashigar ruwa ta Hormuz. An fara ajiye kudin da aka samu a babban bankin kasar.
Kasar Jamhuriyar Musulunci ta Iran ta fara samun kudaden shiga saboda kulle mashigar ruwa ta Hormuz. An fara ajiye kudin da aka samu a babban bankin kasar.
A labarin nan, za a ji jihohin Arewa takwas da Sanata Abdul Ningi ke ganin ya kamata a hana ayyukan siyasa gabanin zaben 2027 saboda matsalolin rashin tsaro.
Sanannen ɗan bindigan nan, Bello Turji, ya nuna ɓacin rans akan harin da jirgin yaƙin rundunar sojin saman Najeriya ya kai mafakarsa duk da ya aje makamai.
Yan bindiga sun kai hari masallacin Juma'a d ke garin Ruwan Jema a karamar hukumar Bukkuyum na Jihar Zamfara suka kashe mutane 15. Harin na baya-bayan nan ya fa
Amurka - Shugaba Muhammadu Buhari ya zanna da Firai Ministan Girka, Kyriakos Mitsotakis, a New York, hedkwatar majalisar dinkin duniya dake kasar Amurka...
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya bayyana cewa dubi da yadda dakarun sojin Najeriya suka kara kaimi wajen yakan yan bindiga, matsalar tsaro zai zama tarihi.
Dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar PDP a zaben 2023, Atiku Abubakar ya tabbatarwa mutanen Akwa Ibom cewa za a warware rikicin cikin gida na jam'iyyar nan b
Yan bindiga masu garkuwa da mutane sun yi awon gaba da wasu jiga-jigan jam'iyyar All Progressives Congress (APC) a babban titin Kaduna-Kachia a jihar Kaduna.
Birnin tarayya - Kwamitin yakin neman zaben Tinubu-Shettima ya siffanta dan takara shugaban kasa PDP, Atiku Abubakar, a matsayin jagoran mai raba kan mutane.
Jam'iyyar All Progressives Congress APC ta yi fashin baki kan dalilin da yasa ba'a sunan mataimakin shugaban kasa, Farfesa Yemi Ostinbajo, cikin kwamitin yakin
Jigon jam'iyyar Peoples Democratic Party PDP kuma Sanata mai wakiltar mazabar Enugu Ta Gabas, Chimaroke Nnamani ya samu shiga cikin kwamitin yakin nemandj.
Labarai
Samu kari