Murna da barke da aka samu rahoton ceto dalibai da malaman da 'yan bindiga suka yi garkuwa da su a jihar Oyo. Sun kwashe fiye da kwanaki 50 a tsare.
Murna da barke da aka samu rahoton ceto dalibai da malaman da 'yan bindiga suka yi garkuwa da su a jihar Oyo. Sun kwashe fiye da kwanaki 50 a tsare.
Sanata Ali Muhammad Ndume ya yi magana kan abubuwan da suka shafi tsaron Najeriya, tattali da yaki da talauci bayan zama da Bola Tinubu a fadar shugaban kasa.
Jami’an ‘yan sandan jihar Sokoto sun damke wasu dalibai biyar na kwalejin kiwon lafiya dake Gwadabawa kan zarginsa da halaka wani dalibin a ranar Lahadinn.
A wani labari mara dadi, wasu 'yan bindiga sun hallaka mazauna kauye, inda suka jikkata da dama. Rahoton da muka samo ya ce, tsagerun sun sace kayan abinci.
Majiya ta bayyana cewa saba umurnin tashi ba tare da izini ba daga filin jirgin sama na Ibadan ne dalilin da yasa hukumar NCAA ta tsare jirgin Peter Obi na LP.
Najeriya ta ciri tuta wajen adadin masu shan wi-wi a Najeriya. Binciken majalisar dinkin duniya ya nuna cewa yan Najeriya milyan goma da digo shida ke sha.
Chris Ngige ya nuna Gwamnatin tarayya ta yarda akwai bukatar a duba tsarin albashin Likitoci. Ministan ya yi zama da kungiyoyin Likitoci da ma'aikatan lafiya.
Kungiyar kare hakkin musulmi na MURIC ta gargadi al'ummar musulmi su kauracewa jami'o'in kiristoci masu zaman kansu a Najeriya don suna tauye hakkin musulmi.
Wasu gagararrun ‘yan bindiga sun halaka ‘yan sanda uku yayin da suka kai farmak kan ayarin motocin wani hamshakin a Fatakwal dake jihar Ribas. Sun sace shi.
Hukumar tsaron ta farin kaya watau DSS ta ayyana rahoton dake yawo a kafafen sada zumunta cewa ta janye ƙarar da ta shigar da Tukur Mamu a gaban Kotun Abuja.
Girma da Nijar take ba shugaban Najeriya, ya jawo makwabciyar ta karrama Muhammadu Buhari, a yayin da yake halartar taron AU, an nadawa titi a Niamey sunansa
Labarai
Samu kari