Tsohon gwamnan jihar Kano, Malam Ibrahim Shekarau, ya sauya sheka zuwa jam'iyyar APC daga PDP. Shekarau ya taba sauya sheka zuwa jam'iyyun a baya.
Tsohon gwamnan jihar Kano, Malam Ibrahim Shekarau, ya sauya sheka zuwa jam'iyyar APC daga PDP. Shekarau ya taba sauya sheka zuwa jam'iyyun a baya.
Kotun koli ta daga shari;ar masarautar Kano da Aminu Ado bayero da Muhammadu Sanusi II ke jagoranta zuwa bayan zaben shugaban kasa da gwamnoni na 2027.
Tubabbun mayakan Boko Haram 20 sun mutu sakamakon barkewar annobar amai da gudawa a sansanin aikin hajji inda aka ajiye kimanin su 12,000 a Maiduguri, Borno.
Biyo bayan ruwan sama kamar da bakin kwarya, ambaliyar ruwa ta karya gadar Maliki da ke Zaria a jihar Kaduna, mutum daya ya rasu yayin da ruwa ya wanke gonaki.
Jama'a, yan uwa da makwabtan wani mutumin kasar Rwanda sun sha mamaki kan yadda magidancin wanda ya kasance kurma ya shawo kan wasu mata biyu suka aure shi.
Wata matashiyar kyakyawar budurwa ta bayyana bidiyon mahaifinta yana aiki matashin birkila yana hada kasa a filin da take ginawa. Yace ta adana kudinta kawai.
Gwamnatin Kano ta siya gidan marigayi Dr Yusuf Maimata-Sule, tsohon jakadan Najeriya a Majalisar Dinkin Duniya, don kafa cibiyar Demokradiyya da Gidan Tarihi.
Mutum biyar; maza hudu da wata matar aure sun nuste a garin tserewa harin 'yan bindiga a kauyen Chakumi a unguwar Gurdi ta Abaji a Abuja; babban birnin Najeriya
Shugaba Muhammadu Buhari ya yi kira da shugabannin kasashen duniya su yafewa Najeriya da kasashe masu tasowa basussukan da suke binsu saboda halin matsin tattal
Kungiyar malaman jami'o'i ta ƙasa ASUU tace tuni ta fara haɗa kan lauyoyinta da zummar ɗaukaka ƙara game da hukuncin kotun ma'aikata da ya umarci ta koma aiki.
Hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta yi watsi da rahotannin cewa jami’anta sun kai mamaya gidan alkalin kotun daukaka kara, reshen Kano, Justis Ita Mbaba.
Labarai
Samu kari