Za a ji tsohon Shugaban Kotun Da'ar Ma'aikata (CCT), Danladi Yakubu Umar ya karkatar da sama da naira miliyan 15.5 zuwa asusun banki na matarsa lokacin yana ofis.
Za a ji tsohon Shugaban Kotun Da'ar Ma'aikata (CCT), Danladi Yakubu Umar ya karkatar da sama da naira miliyan 15.5 zuwa asusun banki na matarsa lokacin yana ofis.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump, ya bayyana umarnin da ya bari idan har Jamhuriyar Musulunci ta samu nasarar daukar fansa a kansa ta hanyar kashe shi.
Hukumar tsaro ta farin kaya ta bayyana janye karar da ta shugar kan wani mai tattaunawa da 'yan bindiga, Alhaji Tukur Mamu. An tsare Mamu ne saboda ta'addanci.
Hukumar NBS ta bayyana cewa yan Najeriya milyan dari da talatin da uku ke cikin kangin talauci a fadin Najeriya. jihar mafi talauci gaba daya itace jihar Sokoto
Mun tattaro muku adadin talakawan dake rayuwa a jihohin dake yankin Arewa maso gaashin Najeriya. Jihohin sun hada da Gombe, Yobe, Taraba, Bauchi, Borno, Adamawa
Yanzu muke samun labarain cewa, kotun daukaka kara ta sassautawa dan shugaban hukumar fansho da aka rusa, Faisal Maina bisa laifin almundahana tare mahaifinsa.
Gobara ta tashi a fitaccen tashar motar NTA da ke Jos, babban birnin jihar Filato a ranar Alhamis. Jami'an hukumar kashe gobara sun isa wurin don bada dauki.
Hukumar NDLEA ta bayyana yadda ta kama wasu kayayyaki masu nasaba da miyagun kwayoyi a jihar Katsina. Hukumar ta kuma bayyana adadin mutanen da ta kama a jihar.
Korarren Akanta Janar na tarayya, Ahmed Idris, ya mayar da kusan dalan amurka milyan daya cikin makudan biliyoyin da ake zarginsa da sata na jihohi masu mai.
INEC ta kawo sababbin dabarun zamani da za tayi amfani da su domin rage magudin zabe. Shugaban jam’iyyar APC na kasa, Sanata Abdullahi Adamu yana tsoron hakan.
Hankula sun matukar tashi yayin da rikici ya balle a fadar Ikirun dake jihar Osun bayan an nada sabon sarki wanda ‘yan gidan sarauta suka ce basu so ko kadan.
Labarai
Samu kari