Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya gana a boye da gwamnonin APC a fadar gwamnati Abuja, inda aka fara taron da yamma bayan sauyin wuri daga dakin majalisa.
Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya gana a boye da gwamnonin APC a fadar gwamnati Abuja, inda aka fara taron da yamma bayan sauyin wuri daga dakin majalisa.
A labarin nan, za a ji jihohin Arewa takwas da Sanata Abdul Ningi ke ganin ya kamata a hana ayyukan siyasa gabanin zaben 2027 saboda matsalolin rashin tsaro.
Hukumomin asibitin koyarwan jami'ar Abubakar Tafawa Balewa ATBUTH dake jihar Bauchi ta bayyana cewa an gano dan tagwayen da aka sace a asibitin makon da ya gab.
Rundunar sojojin Najeriya ta ceto wasu mutane bakwai da aka yi garkuwa da su a yayin wani fatrol a kananan hukumomin Birnin Gwari da Chikun da ke jihar Kaduna.
Gwamna Samuel Ortom na jihar Benue ya karyata rahotannin cewa ya yi hannun riga da Gwamnan jihar Rivers, Nyesom Wike, kan rikicin da ya kara'de jam'iyyar (PDP).
Kudurin da ke neman rage karfin ikon gwamnan babban bankin Najeriya (CBN) ya tsallake karatu na biyu a majalisar dattawa a ranar Talata, 27 ga watan Satumba.
Jama'a da dama sun yi martani ga wani bidiyon da wata budurwa ta yada, tace a yanzu dai sauranta watanni 7 kacal a duniya, tana bukatar addu'o'in jama'a...
Jami'an yan sandan farin kaya DSS sun kama wan soja da ke aiki da Muhammadu Buhari Cantonment in Tungan-Maje a Abuja kan bada haya da sayar da bindiga ga masu g
An tabbatar da cewa mutane biyu sun jikkata sakamakon rikici da ya barke tsakanin jami'an yan sandan da yan Kalare a jihar Gombe. Kakakin yan sandan jihar.
Budurwa ta haddasa cece-kuce a shafukan soshiyal midiya bayan ta fito ta bayyana cewa ta shafe tsawon makonni hudu ba tare da tayi wanda da soso da sabulu ba.
Kamfanin Sadarwa na DAAR Communication Plc, a ranar Talata ta koka kan harin da aka kai wa babban direkanta, Mac Imoni Amarere, rahoton The Punch. An rahoto cew
Labarai
Samu kari