Rahotanni daga jam'iyyar APc sun nuna cewa shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya dauki mataimakinsa, Kashim Shettima a matsayin abokin takara a 2027.
Rahotanni daga jam'iyyar APc sun nuna cewa shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya dauki mataimakinsa, Kashim Shettima a matsayin abokin takara a 2027.
Sanata Ali Muhammad Ndume ya yi magana kan abubuwan da suka shafi tsaron Najeriya, tattali da yaki da talauci bayan zama da Bola Tinubu a fadar shugaban kasa.
Gwamnatin shugaban kasa Muhammadu Buhari ta sanar da cewar kasuwar kera gwala-gwalai ta jihar Kano za ta fara aiki a shekarar 2023 kuma za ta zama ta daya.
An tono dalilin da ya sa Muhammadu Buhari ya sauke Shugaban NYSC. Bayan wata 6, sai aka ji an sauke Brig Gen MK Fadah wanda ya gaji Manjo Janar Ibrahim Shuaibu
Gwamnatin tarayya ta sanar da ɗage ranar dawowar zirga-zirgan jirgin kasan Kasuna zuwa Abuja, Ministan Sufuri yace karin da aka samu ba zai wuce mako daya ba
Rayuwar wani matashin dan Najeriya, Fawaz ya sauya sannan ya samu damar haduwa da biloniyan Najeriya, Elumelu. Sauyawarsa ya burge mutane a soshiyal midiya.
Wata kyanwa mai shekaru 27 a duniya ta shiga kundin tarihin Guinness saboda jmawar da ta yi a duniya. An bayyana adadin hannayen da ta zauna a wurinsu duka.
Hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa tace Kotun majistire a Sakkwato ta ya ke wa Nasiru Idris, wanda aka kama da PVC sama da 100 hukuncin gidan yari na shekara.
Wata ‘yar Najeriya ta kaso aurenta na watanni uku. Matar wacce ke cike da bakin ciki ta yada hotunan bikinta da zantuka, tana mai cewa abun akwai ciwo matuka.
An tara jirage a fadar Shugaban kasa, amma babu kudin gyara. Air Vice Marshal Abubakar Abdullahi yace idan kudi ba su fita, kamfanoni za su iya kunyata Najeriya
Jami'an hukumar hana fasa kwabrin kwayoyi NDLEA, a ranar Juma'a sun damke fasinjoji biyu da bindigogi PAP guda 12 da harsasai 374 a jihar Kogi, Arewa maso tsak
Labarai
Samu kari