Babbar kotun tarayya a Abuja ta yi watsi da muhimman hujjojin EFCC a shari’ar zargin damfarar kwangila ta N2.8bn da ake yi wa Hadi Sirika da wasu mutane.
Babbar kotun tarayya a Abuja ta yi watsi da muhimman hujjojin EFCC a shari’ar zargin damfarar kwangila ta N2.8bn da ake yi wa Hadi Sirika da wasu mutane.
Tsagerun yan bindiga sun kashe jami’an sojoji guda biyar da wani dan farin hula daya. Lamarin ya afku ne a kusa da wani banki a karamar hukumar Orumba ta kudu.
Wata mata da ta fusata da rashin aikin mijinta ta gabatar masa da kwano wayan babu abinci. A cikin bidiyon da yadu, matar tace mijin bai da wani aiki sai na ci.
Majalisa na binciken kwangila, ana neman Hameed Ali, Ministar kudi da Gwamnan CBN. A shekarar 2017 da ake nemi Shugaban kwastam ya zo, abin bai zo da dadi ba
Marguerite Peg Koller ta kasance ita kadai iyayenta suka haifa kuma burinta shine ace tana da yan uwa sai Allah bai nufa ba. Ta yi yara 11 da jikoki masu yawa.
Dakarun rundunar sojin Najeriya na Operation Hadin suna nan suna musayar wuta da mayakan kungiyar ta'addancin Boko Haram a Maiduguri, babban birnin jihar Borno.
Rashin wutar lantarki ginin da 'yan majalisar wakilai ke gudanar da zaman majalisar bayan gyaran da ake yi a zauren majalisar ya tilastawa majalisar dage zama.
Kyaftin din kungiyar kwallon kafa ta Super Eagles, Ahmed Musa, ya kwanta a asibiti, likitoci suka yi masa tiyata a hannunsa na hagu. An yi aikin cikin nasara.
Ministan Labarai da Al'adu, Alhaji Lai Mohammed, ya ce gwamnati na cigaba da ragargazar yan ta'adda da masu tada kayan baya domin samar da tsaro a kasar. Minist
Babbar kotun tarayya dake zamanta a Damaturu, birnin jihar Yobe ta raba gardama tsakanin Shugaban majalisar dattawa, Ahmad Lawan, da Hanarabul Bashir Machina.
Labarai
Samu kari