Shugaban kasar Amurka, Donald Trump, ya bar kasar Turkiyya a tsohon jirgi bayan kammala taron NATO. Majiyoyi sun ce hakan na da nasaba da dalilan tsaro.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump, ya bar kasar Turkiyya a tsohon jirgi bayan kammala taron NATO. Majiyoyi sun ce hakan na da nasaba da dalilan tsaro.
Sanata Ali Muhammad Ndume ya yi magana kan abubuwan da suka shafi tsaron Najeriya, tattali da yaki da talauci bayan zama da Bola Tinubu a fadar shugaban kasa.
Wata yar Najeriya wacce tayi aiki a matsayin mai goge-goge a UK ta shawarci masu yin kaura zuwa kasar da su zamo masu hakuri da karbar duk aikin da ya zo masu.
shugaban kungiyar iswap wacce ke aikata aikin taadanci a yankin gabashin nigeria da tafikin chadi muhmmad malik ya riga mu gidan gaskiya a wani hari da aka kai
Rundunar 'yan sanda reshen jihar Kuros Riba ta tabbatar da faruwar rikicin 'yan kungiyar asiri a jami'ar jihar har mutum ɗaya ya jikkata, tace ana kan bincike.
Yan sanda a jihar Katsina sun yi nasarar kama wani mutum dan shekaru 53 wanda ya kware wurin kera wa yan bindiga da sauran batagari rigar sulke na kare harsashi
Rahotanni sun kawo cewa a yau Laraba, 30 ga watan Nuwamba ake sa ran za a gurfanar da dalibin nan da ake zargi da cin mutuncin Aisha Buhari, Aminu Adamu a kotu.
dan Takarar shugaban kasa a Jam'iyyar nnpp a nigeria engr rabi'u musa kwankwaso na ziyara a kasashen turai domin noyan goyan baya tare da tuntuba da jin ba'asi.
Daraktan bangaren ayyukan kudi na Babban bankin Najeriya, ya bayyana cewa sun samu takaitaccen lokaci don sauya fasalin Naira, dalilin da yasa suka yi gaggawa.
dalibin wanda ake zargin wani batu da ya wallafa ne ya janyo masa halin da yake ciki a yanzu, wanda kuma ake ta kiraye kiraye kan a sakeshi tare da biyansa diya
Gwamnatin tarayya ta saka kamarorin CCTV a taragwayen jiragen kasan Abuja zuwa Kaduna domin inganta tsaro. Saidai har yanzu ba a kammala aikin da ake yi ba.
Labarai
Samu kari