Yayin da ake maganar sulhu da Iran, shugaban Amurka Donald Trump ya yi barazanar ci gaba da kai hare-hare kan Iran idan har ba a cimma yarjejeniyar zaman lafiya ba.
Yayin da ake maganar sulhu da Iran, shugaban Amurka Donald Trump ya yi barazanar ci gaba da kai hare-hare kan Iran idan har ba a cimma yarjejeniyar zaman lafiya ba.
NiMet ta fitar da hasashen yanayin ranar Juma'a, 24 ga Afrilu, 2026, inda ta ce za a samu ruwan sama da tsawa a sassan Najeriya da kuma zafi a yankin Arewa.
Gwamnatin Tarayya ta nada Aminu Umar-Sadiq a matsayin sabon Shugaban NSIA, Uche Orji ya bar Nigeria Sovereign Investment Authority (NSIA) bayan cikar wa'adinsa.
Za ku ji yadda Ake ta Surutu Yayin da Manyan Na-kusa da Buhari Suka Tashi da Lambobin Girma. A jerin akwai masu taya Muhammadu Buhari aiki a fadar Aso Villa.
Gwamnatin Najeriya ta bayyana cewa, jerangiyar sunayen da ke yawo a gidajen labaran yanar gizo a kwanakin na wadanda gwamnati za ta karrama na bogi ne tabbas.
Malamin makarantan nan mai tarin iyalai yara 18 da mata uku mai suna Malam Sulaiman Muhammad, ya haifa ‘da na 19 inda ya bayyana hotunan a shafinsa na Facebook.
An kama biloniya kuma shugaban kamfanin Autonation Motors Ugochukwu Nsofor Chukwukadibia bisa gano shi ya mallaki kwayoyin Tramadol miliyan 13.4 a wani katafare
Gwamnatin Tarayya ta ja kunnen Kungiyar Malaman Jami’a akan kin bin dokar Kotun Ma’aikatun Kasa ta Najeriya (NICN) na ta koma kan aikinta daga dogon yajin aikin
Wani 'dan Najeriya Omogaide Gideon, ya shawarci 'yan Najeriya kan yadda zasu shawo kan matsalolinsu da bankuna bayan ya samu N150K da ya maka bankinsa a kotu.
An sace motar Limamin Masallacin Jumu'a na ITN dake Zaria yau dinnan bayan Sallar Jumu'a. Mustapha Auwal Imam sun sa labarin Facebook, yanzu an gano motar.
Wani matashi 'dan Najeriya ma'abocin amfani da TikTok ya yi bidiyon kai tsaye inda ya bayyana lokacin da yake raba biredi kyauta ga kwastomominsa daga shagonsa.
Labarai
Samu kari