Shugaban kasar Amurka, Donald Trump, ya bar kasar Turkiyya a tsohon jirgi bayan kammala taron NATO. Majiyoyi sun ce hakan na da nasaba da dalilan tsaro.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump, ya bar kasar Turkiyya a tsohon jirgi bayan kammala taron NATO. Majiyoyi sun ce hakan na da nasaba da dalilan tsaro.
Sanata Ali Muhammad Ndume ya yi magana kan abubuwan da suka shafi tsaron Najeriya, tattali da yaki da talauci bayan zama da Bola Tinubu a fadar shugaban kasa.
John Obeta, wani matashi dan shekara 27 dan asalin jihar Enugu, wanda ake zargi da kashe budurwarsa mai suna idowu Buhari ya ce kudinsa ne aka tura asusunta.
Wani uba ya ba da mamamki yayin da ya nannde diyarsa da ta yi kashi a jikinsa. An ga lokacin da uban ke aikin nade jaririyar, lamarin da ya jawo cece-kyce.
Wata matar aure ta fusata bayan gwajin DNA ya nuna cewa mijinta ba shi ne uban ‘dan ta ba. Tace bata taba kwanciya da wani ba bayan da ta aura mijinta na aure.
Wani matashi ya rabu da budurwarsa kan zargin cutar da shi a abinci. Matashiyar budurwar ta girka masa abinci da rubabbun tumatir lamarin da ya fusata shi.
wata mata ta maka abokinta a kotu kan kin biyanta kudinta da suka kulla yarjejeniya da ita kan zai biya ninkin abin ta kashe masa amma daga baya yaki biyanta
Gwamnatin tarayya ta bakin karamin Ministan kudi, Agba, ya sanar da cewa gwamnatocin jihohi ne suka saka ‘yan Najeriyaa cikin kungurmin fatara dake karuwa.
Wata mata mai sura mai kyau ta bayyana yadda maza ke tururuwa don kawai su ga halittar da Allah ya yi mata. Matar ta ce maza daga wasu garuruwa ke zuwa ganinta.
Wasu zakakuran daliban sakandare sun halarci shagalin auren malaminsu a jihar Imo. Sun kai masa kyautar zabgegiyar tsumagiya, lamarin da ya ba jama’a mamaki.
wani dalibi dake karatu a jami'ar al azhar da ke kasar misira kuma wanda ke karantar aikin koyan likitanci, ya rasa ransa ne a gidansa dake kusa da jami'ar
Labarai
Samu kari