Shugaban kasar Amurka, Donald Trump, ya bar kasar Turkiyya a tsohon jirgi bayan kammala taron NATO. Majiyoyi sun ce hakan na da nasaba da dalilan tsaro.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump, ya bar kasar Turkiyya a tsohon jirgi bayan kammala taron NATO. Majiyoyi sun ce hakan na da nasaba da dalilan tsaro.
Sanata Ali Muhammad Ndume ya yi magana kan abubuwan da suka shafi tsaron Najeriya, tattali da yaki da talauci bayan zama da Bola Tinubu a fadar shugaban kasa.
Ana tunanin mai zai tashi dagaN185, amma an ji cewa Gwamnatin Tarayya ta karyata ‘yan kasuwa, tace babu batun kai litan fetur N350 zuwa N400 da wasu ke fada.
Jami’an ‘yan sanda sun cafke wani shahararren mai garkuwa da mutane mai suna Matthew Nwankwo bayan kwashe shekaru 7 Ana bibiyar a jihar Anambra da tawagarsa.
Wata mata mai tsohon ciki wacce ke zagaya gida da nufin motsa jiki ta kadu matuka bayan ta kama karamin danta yana bibiyanta a baya da kwaikwayon tafiyarta.
Gwamnatin Najeriya ta bayyana amincewarta da koyar da dalibai da harshen uwa a fadin kasar nan. Wannan na zuwa daga bakin ministan ilimi Adamu Adamu a Abuja.
Dazu muka samu labari cewa bayan daure Shugaban EFCC da Sufetan 'Yan Sanda, Kotu tace a cafko Shugaban Hafsun Soji da Wani Babban Jami’i, a garkame a gidan yari
An nemi hana masu Keke Napep amfani da manyan titunan Kano. Amma sai ga sanarwa cewa gwamnatin jihar Kano ta janye wannan hukunci sai nan gaba, meya jawo hakan?
Uwargidan tsohon gwamnan jihar Ekiti, Bisi Fayemi, ta kai korafin wata mata kan zargin tana cin zarafinta, bibiya da cin mutuncinta ta dandalin sada zumunta.
An gurfanar da dalibin nan Aminu Adamu Muhammad da ake zargi da bata sunan Aisha Buhari a gaban kuliya, yanzu mun samu labarin yadda aka kamo shi tun farko.
Matar Shugaban kasa za ta bada shaida da kan ta a kotun tarayya na Maitama. Da alama dalibin da ake shari’a da shi a kotu watau Aminu Adamu ya debo ruwan zafi.
Labarai
Samu kari