Yayin da ake maganar sulhu da Iran, shugaban Amurka Donald Trump ya yi barazanar ci gaba da kai hare-hare kan Iran idan har ba a cimma yarjejeniyar zaman lafiya ba.
Yayin da ake maganar sulhu da Iran, shugaban Amurka Donald Trump ya yi barazanar ci gaba da kai hare-hare kan Iran idan har ba a cimma yarjejeniyar zaman lafiya ba.
NiMet ta fitar da hasashen yanayin ranar Juma'a, 24 ga Afrilu, 2026, inda ta ce za a samu ruwan sama da tsawa a sassan Najeriya da kuma zafi a yankin Arewa.
Wata kotu dake zama Kano mai lamba 17 dake zama a titin Miller karkashin jagorancin Mai shari'a Saunusi Ado Ma'aji ya dage sauraron shari'a Geng Quangrong.
Hukumar aikin dan sanda ta PSC ta sanar da korar wasu jami'ai bakwai saboda halin rashin da'a a ranar Talata 4 ga watan Oktoban wannan shekarar da ake ciki.
Ɗan takarar shugaban kasa na jam’iyyar NNPP, Sanata Rabi’u Kwankwaso, a ranar Litinin din nan data gabata, ya yi alkawarin habaka tattalin arzikin Najeriya.
Sarkin al’ummar Hausawa, mazauna Amawbia da ke kusa da Awka, babban birnin jihar Anambra, Mahmud Sani ya bayyana cewa suna addu’ar Allah ya ba Najeriya shugaba
Al’ummar garin Mopa da ke karamar hukumar Mopa-Muro a jihar Kogi sun tashi da alhini tare da jimamin haɗi da makokin wasu ƴan gida daya su huɗu da suka hadu.
Ministan ilimi, Mallam Adamu Adamu ya bayyana cewa, shugaba Buhari ya amince ake ba wasu daga daliban jami'o'in gwamnati da na kwalejin ilimin gwamnati kudin.
Wata majiya daga ma’aikatar Kwadago da aikin yi ta sirranta a ranar Talata inda tace Ministan kwadago Dakta Chris Ngige, zai gabatar da shaidar rijistar CONUA.
Yan ta'addan Boko Haram sun kai sabon farmaki garin Njilang da ke karamar hukumar Chibok a jihar Borno inda suka kashe mutum uku tare da jikkata wasu da dama.
Gwamnan jihar Lagas, Babajide Sanwo-Olu, ya bayyana cewa gwamnatinsa na kokarin yiwa ma’aikatan gwamnati karin albashi saboda tsadar rayuwa da ake fama a kasar.
Labarai
Samu kari