Kamfanin sadarwa na MTN ya bi umarnin NCC, ya fara biyan mutane diyyar karancin sabid da aka yi fama da shi a watan Janairu, 2026, an fara tura katin waya.
Kamfanin sadarwa na MTN ya bi umarnin NCC, ya fara biyan mutane diyyar karancin sabid da aka yi fama da shi a watan Janairu, 2026, an fara tura katin waya.
Wata kungiya mai zaman kanta a kasar Singapore, Chandler Good Government Index, CGGI ta bayyana jerin kasashen da suka fi shugabannin kwarai a fadin duniya.
Wani sabon bincike ya nuna cewa ya kamata kowani namiji yayi inzali akalla sau 21 a wata domin kariya daga cutar dajin mafitsara da ke yawaita cikin mazaa.
Kakan mutumin da yafi kowa kudi a nahiyar Afrika, Aliko Dangote, yana daya daga cikin 'yan Najeriya da suka fara amfani da banki bayan da aka bude shi a kasar.
A yayin da ake cigaba da yaki da matsalar tsaro, gwamnatin tarayya ta ware N1.35 tiriliyan domin cigaba da yaki da rashin tsaron da ya addabi kasar nan duka.
Akwai 'yan siyasa da kuma iyayen gida wadanda suke da wani irin karfin iko a jihohinsu na juya akalar siyasar jihar tun suna mulki har da yanzu da suka sauka.
Wani faifan bidiyo da ya fito da ke nuna jagoran jam'iyyar All Progressives Congress, APC, na kasa ya yi yanke jiki ya fadi ya janyo maganganu tsakanin yan Nige
Jarumar wasan kwaikwayon Nolywood, Sylvia Ukaatu, ta lashi takobin komawa ga Allah har zuwa lokacin da zata samu mijin aure. Sylvia Ukaatu ta bayyana hakan ne a
Ya zuwa yanzu dai ba a san sanadiyyar kamawar wannan mummunan gobara ba da ta tashi a yau Litinin 10 ga watan Oktoba wannan shekarar da muke ciki, ta 2022.
Katsina - Dan majalisa mai wakilan karamar hukumar Bakori a majalisar dokokin jihar Katsina, Dr Ibrahim Aminu Kurami, ya rasu a Saudiya. Dan majalisar ya tafi k
Labarai
Samu kari