Babban bankin Najeriya (CBN) ya yi karin haske kan batun daina amfani da tsohuwar takardar kudi ta N100. CBN ya ce da tsohuwa da sabuwa dukkansu halastattu ne.
Babban bankin Najeriya (CBN) ya yi karin haske kan batun daina amfani da tsohuwar takardar kudi ta N100. CBN ya ce da tsohuwa da sabuwa dukkansu halastattu ne.
Farashin tikitin jirgin kasan Abuja zuwa Kaduna yayi tashin gwauron zabi inda aka kara N1000, N1500 da N3000 kan kowanne tarago d sha cigaba da aiki a yau.
Wata mummunar arangama tsakanin jami’an sojin ruwa da na ‘yan sanda yayi ajalin ‘dan sanda mai mukamin ASP. An gano cewa har da masu wucewa 3 lamarin ya ritsa.
A ci gaba da binciken gano tushen kai harin, hukumar yan sanda reshen jihar Neja sun saki sabbin bayanan da suka samu daga bakin waɗanda ake zargi da shiga
Budurwa ta sa mutane tofa albarkacin bakunansu bayan ta yada bidiyon wani dan achaba wanda ya dauke ta. Mutane da dama sun ce bai yi kama da masu bilicin ba.
Wata budurwa ta shawarci mata da su dunga amsa sakonni da ake aika masu a soshiyal midiya domin ita ta shiga daga ciki da saurayin da ta hadu da shi a Facebook.
Wata zankadaɗenuyar budurwa ta bayyana yadda wanu da bata sani ba ya kwanta a jikinta yayin da suka haɗu a Motar Bas ta haya, tace abun ya mata daɗi sosai a rai
Za a ji yadda Atiku Abubakar ya so ya kauracewa tambaya a kan yin jinya a Asibitocin Najeriya, tsohon mataimakin shugaban kasar yana ganin an bar mu a baya.
Tsohon shugaban kasan Najeriya ya bayyana cewa, sam a yanzu man fetur ba zai iya rike kasar nan ba, dole akwai bukatar kawo mafita ga tattalin arzikin kasa nan.
Hukumar 'yan sandan Najeriya ta sa a dasa jami'anta a hanyar Abuja zuwa Kaduna ta jirgin kasa. Wannan na zuwa ne daidai lokacin da jirgi zai ci gaba da aiki.
Labarai
Samu kari