Babban bankin Najeriya (CBN) ya yi karin haske kan batun daina amfani da tsohuwar takardar kudi ta N100. CBN ya ce da tsohuwa da sabuwa dukkansu halastattu ne.
Babban bankin Najeriya (CBN) ya yi karin haske kan batun daina amfani da tsohuwar takardar kudi ta N100. CBN ya ce da tsohuwa da sabuwa dukkansu halastattu ne.
Rundunar 'yan sanda ta jihar Jigawa ta ce jami'anta sun kama wata mata mai suna Balaraba Shehu da saurayinta sakamakon binne jinjirin da ta haifa da ransa.
Wani malamin addinin kirista ya bayyana hanyar da ya kamata 'yan Najeriya ya kamata su bi domin zabo shugaban kasa na gaba kafin zaben 2023 mai zuwa nan kusa.
Yan bidngar da suka yi garkuwa da wani basarake mai daraja a jihar Ondo sun kira yan uwansa. Maharan sun nemi a basu naira miliyan 100 kafin su sako basaraken.
Gwamnan jihar Borno, Farfesa Babagana Umaru Zulum, ya kai ziyarar bazata wasu Asibitoci biyu a Maiduguri, ya taras majinyata na fama da rashin hasken wuta.
wata mata da ta rabu da mijinta ta neman wani saurayi ta hadu da tsatsayin gwajin yanayin halitta na dna kuma an tabbatar mata da yayan ko daya daga cikin bane
Ministar kudi a Nigeria hajiya shamsu hmed tace gwamnatin tarayya na shirin fitar da wasu dokoki game da haraji na mu'amalar kudi a internet kamar yadda ta.
wani rahoto da unicef ta jagoranci shirya shi ya nuna yaddda yara talakawa ke shan wahala musamman a fannin ababen more rayuwa ilimi da sauran bukatun yau.
Wani mai amfani da shafin Twitter da @TheOnlyCleverly ya janyo cece-kuce a kafar sada zumuntar bayan ya wallafa wani kulunboton sihiri da aka yi don hada wasu.
‘Yan bindiga dake yankin dajikan Funtua sun kai farmaki kan masu sallar Isha’i a daren Asabar, sun sace mutane masu yawa. Sun harbe limami tare da raunata wasu.
Labarai
Samu kari