Matar tsohon gwamnan jihar Kaduna, Hajiya Asia El-Rufai, ta roƙi Shugaba Tinubu ya tabbatar mijinta ya samu adalci da hakkoƙin kundin tsarin mulki.
Matar tsohon gwamnan jihar Kaduna, Hajiya Asia El-Rufai, ta roƙi Shugaba Tinubu ya tabbatar mijinta ya samu adalci da hakkoƙin kundin tsarin mulki.
An ji cewa wasu mutane sun taru sun kashe wani mutum a karamar hukumar Ajingi a yankin Balare kan zarin ya saci babur a jihar Kano. Sun kona gawar shi.
Wata budurwa ta shawarci mata da su dunga amsa sakonni da ake aika masu a soshiyal midiya domin ita ta shiga daga ciki da saurayin da ta hadu da shi a Facebook.
Wata zankadaɗenuyar budurwa ta bayyana yadda wanu da bata sani ba ya kwanta a jikinta yayin da suka haɗu a Motar Bas ta haya, tace abun ya mata daɗi sosai a rai
Za a ji yadda Atiku Abubakar ya so ya kauracewa tambaya a kan yin jinya a Asibitocin Najeriya, tsohon mataimakin shugaban kasar yana ganin an bar mu a baya.
Tsohon shugaban kasan Najeriya ya bayyana cewa, sam a yanzu man fetur ba zai iya rike kasar nan ba, dole akwai bukatar kawo mafita ga tattalin arzikin kasa nan.
Hukumar 'yan sandan Najeriya ta sa a dasa jami'anta a hanyar Abuja zuwa Kaduna ta jirgin kasa. Wannan na zuwa ne daidai lokacin da jirgi zai ci gaba da aiki.
Mutane shida ‘yan gida daya sun sheka lahira bayan cin abincin dare wanda ake kyautata zaton tsaka ce ta shiga cikin miyar kuma suka ci suka koshi a jihar Ogun.
Wani kwararren likita ya ba 'yan Najeriya game da amfani man da ke kodar da fatar dan Adam musamman a jikin yara kanana, ya ce hakan zai haifar da matsala.
Za a ji fada ya kaure tsakanin mutanen Gombe da Bauchi kan mallakar rijiyoyin man Kolmani. Mutanen Gombe sun zargi Muhammadu Buhari da kokarin karbe dukiyarsu.
Wasu tsagerun yan bindiga da ake zaton masu garkuwa da mutane ne sun sace kwamishinan gidaje da raya birane na jihar Benue a ranar Lahadi, 4 ga watan Disamba.
Labarai
Samu kari