Kakakin jam'iyyar ADC na kasa, Bolaji Abdulahi ya zargi jam'iyyar APC da shirya hana taron 'yan adawa a Ibadan. ADC za ta yi taron ne domin shirya tunkarar APC.
Kakakin jam'iyyar ADC na kasa, Bolaji Abdulahi ya zargi jam'iyyar APC da shirya hana taron 'yan adawa a Ibadan. ADC za ta yi taron ne domin shirya tunkarar APC.
Kamfanin sadarwa na MTN ya bi umarnin NCC, ya fara biyan mutane diyyar karancin sabid da aka yi fama da shi a watan Janairu, 2026, an fara tura katin waya.
Dakarun sojin Najeriya karkasin rundunar Operation Hadin Kai sun dakile wani hari da ‘yan Boko Haram suka kai a Borno. Sojojin sun ragargaji ‘yan ta’addan.
Kungiyar PTAN tayi magana bayan an ga daliban makarantar Gwamnatin Yauri dauke da makamai a bidiyo. ‘Yan bindiga na yunkurin aurar da ‘Yan makarantar a yanzu.
Wata tsaleliyar budurwa 'yar Najeriya mai shekaru 28, Amelia Pounds ta riga mu gidan gaskiya yayin da yi mata aikin gyaran jiki a kasar India dake nahiyar Asia.
An kama wasu maza uku kan zargin garkuwa da tsohon mai gidansu, Ifeanyi Olayinka bayan ya sallame su daga aiki a Ijebu-Ode, Jihar Ogun. An kama wadanda ake zarg
Wani likita kuma masani yayi cikkaken bayani game da muhimmancin kula da wasu gabbai na jikinmu, Inda ya bayyana babu buƙatar goge kunnuwanmu kwata-kwata har a
Jami'an rundunar ƴan sanda ne ta jihar Osun suka gano gawar wani tsoho mai suna Oladepo Asaolu wanda mamallakin gidan haya bayan kwanaki huɗu da ɓacewarsa.
Oloja na Epe, Oba Kamoroudeen Animashaun, ya nesanta kansa daga takarar mataimakiyar gwamna da matarsa, Olori Morenike Abeni Animashaun ke yi a karkashin jam'iy
Bidiyon da wata budurwa ta fitar bayan rasuwar mahaifiyarta da shekaru hudu tana bayyana yadda rayuwa ta kasance da gwagwarmaya da fadi-tashi ya taba zukata.
Ministan ayyuka na musamman, George Akume, ya yi bayanin yadda gwamnatin Buhari ta zaɓo mutum 447 daga cikin 5000, ta basu lambobin karramawa na kasa Yau Talata
Labarai
Samu kari