Fadar shugaban kasa ta yi martani ga Sanusi II kan sukar Bola Tinubu d aya yi kan ciwo bashi duk da cire tallafin man fetur da aka yi a Najeriya.
Fadar shugaban kasa ta yi martani ga Sanusi II kan sukar Bola Tinubu d aya yi kan ciwo bashi duk da cire tallafin man fetur da aka yi a Najeriya.
Kamfanin sadarwa na MTN ya bi umarnin NCC, ya fara biyan mutane diyyar karancin sabid da aka yi fama da shi a watan Janairu, 2026, an fara tura katin waya.
Wasu tsagerun yan ta da zaune tsaye sun babbaka babban dakin ajuya na karamar hukumar Ezza ta arewa a jihar Ebonyi, sun lalata muhimman kayayyaki da takardu.
Fadar shugaban kasa ta shirya kashe N14.8bn domin sayen datan hawa shafukan yanar gizo, takardu da sauran kudaden da suka shafi katin waya a cikin kasafin 2023.
Jami'an hukumar yan sanda a jihar Akwa Ibom ranar Juma'a sun bayyana wata mata mai suna Joy Emmanuel wacce akewa zargin shirya yadda akayi garkuwa da mijinta
Gwamnatin tarayya ta fara shirye-shiryen bikin raba lambobin karramawa ga wasu zab'bbun ‘Yan Najeriya bisa gudunmuwar da suka baiwa al'ummar lardin Najeriya .
Abuja - An ware Naira biliyan 1.6 don shirin ciyar da makarantun firamare da ƴan kasuwa dake da ƙaramin jari ko neman tallafi a cikin kasafin kuɗin badi 2023 .
Tsohon mataimakin gwamnan jihar Imo, Ebere Udeagu, ya rasu a ranar Litinin, 10 ga watan Oktoba, bayan ya yi fama da yar gajeruwar rashin lafiya. Shekarunsa 79.
Jam’iyyar APC mai mulki ta yi wasu kalamai ga tsohon kakakin majalisar wakilai, Yakubu Dogara.A cewar kwamitin yaƙin neman zaben shugaban kasa na jam’iyya.
Gwamnatin tarayya ta yi hasashen kashe sama da Naira biliyan 22 wajen samar da kayan abinci ga hukumar da ke Kula da Gidajen Gyaran Hali a shekarar 2023..
Alhaji Aliko Dangote, shugaban kamfanonin Dangote a ranar Litinin ya halarci wata ganawa tare da Gwamnan jihar Kogi, Yahaya Bello, a fadar shugaban kasa Buhari.
Labarai
Samu kari