Yayin da ake maganar sulhu da Iran, shugaban Amurka Donald Trump ya yi barazanar ci gaba da kai hare-hare kan Iran idan har ba a cimma yarjejeniyar zaman lafiya ba.
Yayin da ake maganar sulhu da Iran, shugaban Amurka Donald Trump ya yi barazanar ci gaba da kai hare-hare kan Iran idan har ba a cimma yarjejeniyar zaman lafiya ba.
NiMet ta fitar da hasashen yanayin ranar Juma'a, 24 ga Afrilu, 2026, inda ta ce za a samu ruwan sama da tsawa a sassan Najeriya da kuma zafi a yankin Arewa.
An yi ram da wasu ‘yan kasar waje hudu dauke da miyagun kwayoyi. Jami’an Hukumar NDLEA mai yaki da sha da fataucin miyagun kwayoyi a Najeriya ta sanar da haka.
Mambobin majalisar zartarwa ta kungiyar malaman jami’o’i masu koyarwa, ASUU,ta shiga ganawar gaggawa Saboda biyan albashin rabin wata da gwamnatin tarayya tayi.
Sojojin Najeriya su yi nasarar hallaka kasurgumin dan bindigan da ya addabi yankun jihar Zamafa. An kuma kwato wasu makamai da kayayyaki masu daraja sosai.
Gwamnatin tarayyan Najeriya tace nan ba da jimawa ba a cikin watannan zata dawo da harkokin sufurin jiragen ƙasa a kan layin dogon Kaduna zuwa Birnin Abuja.
Yayin da ake ci gaba da fuskantar barazar tattalin arziki a Afrika, Naira ta shiga jerin kudade mafi muni a nahiyar ta Afrika. Rahotonnmu ya bayyana dalilai.
Tsohon ‘dan majalisa da ya wakilci mazabar Kudan a majalisar jihar Kaduna tsakanin 2011 zuwa 2019, Alhaji Danlami Dan Inna Likoro, ya kwanta dama ranar Lahadi.
Gwamnan jihar Katsina ya ayyana dokar hana amfani da 'yan daba a zaben 2023. Ya kawo dokar ne don kafa tarihi mai kyau da kuma tabbatar da an yi zabe sahihi.
Wata budurwa ta haifi jariranta a cikin jirgi yayin da take tsaka da tafiya. An ruwaito yadda ta samu agajin gaggawa daga ma'aikatan jirgi har ta haifi danta.
Wasu rahotanni sun bayyana cewa tsohon babban Sakataren ma'aikatar ilimi a jihar Bayelsa, Dakta Walton Liverpool, ya yanki jiki ya faɗi matacce a jihar Edo.
Labarai
Samu kari