'Yan bindiga sun kashe mai garin Kulodo, babban ɗansa da mutum biyar a Bodinga ta jihar Sakkwato, yayin da matasa suka tare hanyar Sakkwato-Jega.
'Yan bindiga sun kashe mai garin Kulodo, babban ɗansa da mutum biyar a Bodinga ta jihar Sakkwato, yayin da matasa suka tare hanyar Sakkwato-Jega.
A labarin nan, za a ji dalilin da ya hana raguwar farashin litar man fetur a duk da farashin ya sauko sosai a kaswuar duniya bayan saukin yakin Gabas ta Tsakiya.
Rahotanni da bayanan sirri sun kai ga hallaka wasu kasurguman 'yan ta'addan Boko Haram a jihar Borno bayan kai ruwa rana. An kama wani da ransa daga cikinsu.
Matasa sun gudanar da zanga-zanga bayan ayarin motocin sanata kuma yar takarar kujerar mataimakiyar gwamnan jihar Akwa Ibom sun bige wasu ma'aurata har lahira.
Tsohon gwamnan jihar Taraba, Jolly Nyame, ya bayyana cewa ya koyi darusa da dama yayinda yake zaman gidan yari bayan hukunta shi kan karkatar da kudaden jama’a.
Jama'ar kafar sada zumunta sun girgiza bayan ganin bidiyon wata yarinya da ta kwankwadi Fanta, tace dadi ya kusan kasheta. Bidiyon ya jawo cece-kuce da yawa.
Wani manomi mai yara 102 da jikoki 568 ya bukaci matansa 12 da su fara amfani da kwayoyin hana daukar ciki saboda tsadar rayuwa kuma da kyar suke cin abinci.
Wani uba ya shiga tashin hankali yayin da ya kame dansa yana kurbe wata barasar da ya ajiye a cikin gida. Jama;ar kafar sada zumunta sun yi martani mai yawa.
Wasu miyagun 'yan bindiga karkashin shugabancin Lawalli Damina, sun halaka mutum 32 tare da sako wasu 200 da suka sace bayan batan bindigunsu biyu a Zamfara.
Wani abu mai kama da almara ya faru da wasu matasa uku da suka shiga motar haya ba a tasha ba. An tsinta gawawwakinsu daga bisani kuma babu wasu sassan jikinsu.
Mazauna babban birnin tarayya kuma mabiya addinin Kirista, sun kai wa shugaba Buhari ziyara inda suka yi shagalin bikin Kirsimetin bana tare da shugaban kasan.
Labarai
Samu kari