Gwamnatocin Najeriya da Turkiyya za su kafa cibiyar horas da sojoji a Najeriya domin taimakon kasar ta magance matsalar tsaro da ta yi katutu a Najeriya.
Gwamnatocin Najeriya da Turkiyya za su kafa cibiyar horas da sojoji a Najeriya domin taimakon kasar ta magance matsalar tsaro da ta yi katutu a Najeriya.
Tsohon gwamnan jihar Kaduna, Malam Nasir El-Rufai, ya bayyana ana cewa kokarin kulla masa sabuwar makarkashiya domin ganin an ci gaba da tsare shi.
Kakakin hukumar yan sandan Najeriya ya bayyana dalilin da yasa basu kama shugaban hukumar EFCC ba duk da umurnin da kotu tayi tun ran 28 ga watan Oktoba 2022.
A jihar Benue, an yi rabon kudade da uwar gidan shugaban kasa ta ba jama'a bisa yawaitar ambaliyar da kuma asarar da suka tafka a daminan bana. An raba kudin.
Wata matar aure, Misis Ruth Chuks, tace ba abinda mahaifin diyarta baya mata saboda yana son ta yi karatu amma ta fara soyayya, shi ne ya zuba mata guba a shayi
Ministan harkokin cikin gidan Najeriya, Rauf Ogbeni Aregbesola zai hadu da Gwamnoni. Ministan ya dade yana kuka kan yadda ake tsare dubban mutane a kurkuku.
A jiya Bola Tinubu ya kai ziyara zuwa gidan Janar Ibrahim Badamasi Babangida, a nan ne Babangida ya daukowa Tinubu batun tsufa da karfin lafiya yayin ziyarar.
Shugaban Hukumar RMAFC, Mohammed Shehu yace za a kara albashin shugabanni domin albashin shugabannin irinsu NPA, NCC da Gwamnan CBN ya zarce na Muhammadu Buhari
'Yan kasuwa sun ce man fetur ya yi tsada. A halin yanzu ba za a iya saida fetur a farashin gwamnati ba, dole a rika sayen lita tsakanin N200 ko fiye da haka.
Wani matashi dan Najeriya ya ba da labarinsa, inda yace yanzu ya yi danasanin abin da ya aikata. A baya ya zagi bankin Zenith, inda ya kira su da lusarai kawai.
Shugaban hukumar hana almundahana da waɗaka da dukiyar gwamnati (EFCC), Abdulrasheed Bawa, yace tuni ya ɗaukaka kara game da hukuncin da Kotu ta yanke kanshi.
Labarai
Samu kari