Dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar ADC, Atiku Abubakar, ya bukaci Shugaba Bola Tinubu ya gaggauta bada umarnin gudanar da bincike kan hukumar PFIPC.
Dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar ADC, Atiku Abubakar, ya bukaci Shugaba Bola Tinubu ya gaggauta bada umarnin gudanar da bincike kan hukumar PFIPC.
Matatar Dangote da ke Legas ta rage farashin da take sayar da litar man fetur ga 'yan kasuwa. Matatar ta kuma kawo sabon tsarin sayarwa ga 'yan kasuwa.
Ministan kwadagon Najeriya, Sanata Ngige, ya bayyana cewa karya aka yi masa cewa yace gwamnatin tarayya na shirin yin karin albashi wa ma'aikatanta a shekara.
Kamar yadda aka saba bisa al'ada daga lokaci zuwa lokaci duk shekara gwamnatin tarayya ta ma'aikatar cikin gida kan ba da hutu a yayin wasu bukukuwa a kasar.
Bankunan Najeriya na cikin karancin sabbin kudin da aka buga, sun ce basu da adadin da zaus ba 'yan Najeriya. 'Yan Najeriya sun koka game da wannan lamari.
Wata kyakkyawar malamar nakaranta ta nuna tsantsar farin ciki da jin dafi bayan ta karanta wasikun kananan yaran da take koyarwa, tace yaran cike suke da soyay.
Muhammad Gudaji Kazaure ya fitar da jawabi a matsayin amsa ga Garba Shehu. Hon. Gudaji Kazaure ya tabbatar da cewa kwamitinsa yana da goyon bayan shugaban kasa.
Gwamna Samuel Ortom na jihar Binuwai ya roki jami’an tsaro da su dage kada su har kasar nan hannun ‘yan ta’adda. Ya roki jama’a da su basu hadin kai don tsaro.
Wani hazikin dan Najeriya ya kera motar G-Wagon da hannunsa sannan ya zagaya gari da ita, bidiyon da ke nuna motar na aiki ya yadu a duniyar soshiyal midiya.
Wasu masoyan juna sun ba jama’a mamaki bayan da suka bayyana a wurin bikin aurensu da tawagar Keke Napep wacce aka fi sani da adaidaita sahu. Sun birge sosai.
Rikicin da ke tsakanin kungiyoyin ta'addanci na ISWAP da Boko Haram da ke gaba da juna yana kara muni a inda suka shafe kimanin awa 14 suna musayar wuta a Borno
Labarai
Samu kari