Kasar China ta fitar gda gargadi bayan wani hari da Amurka ta kai tare da kwace jirgin Iran a teku. Lamarin ya sanya China cewa hakan zai dagula sulhun da ake son yi
Kasar China ta fitar gda gargadi bayan wani hari da Amurka ta kai tare da kwace jirgin Iran a teku. Lamarin ya sanya China cewa hakan zai dagula sulhun da ake son yi
Gwamnatocin Najeriya da Turkiyya za su kafa cibiyar horas da sojoji a Najeriya domin taimakon kasar ta magance matsalar tsaro da ta yi katutu a Najeriya.
Wani abin fashewa ya fashe a kasuwar sayar da kemikal da ke Onitsha a jihar Anambra inda ya haifar da mummunan gobara ta ake zargin ta yi sanadin rasa rayyuka 4
Gamayyar jami'an tsaro sun yi nasarar tura 'yan ta'adda sama da 50 zuwa Lahira yayin wata musayar wuta a yankin ƙaramar hukumar Shiroro ta jihar Neja a arewa.
Yayin da ake ci gaba da tunkarar zaben 2023, jami'an hukumar EFCC sun kame wani jigon siyasa a jihar Jigawa. Sun kuma tafi dashi Abuja domin binciken kwa-kwaf.
Kungiyar malamai masu koyarwa na jami’o’i ta caccaki gwamnatin tarayya kan yadda ta biya albashin kwana 18. ASUU tace su malamai ne ba ma’aikatan wucin-gadi ba.
Hukumar kiyaye haɗurra (FRSC) reshen Kano ta tabbatar da cewa akalla Fasinjoji 14 ne suka ce ga garinku nan sakamakon hatsarin mota a babban Titin Wudil-Gaya.
Kotun Abuja ta umurci sifeto janar yan sanda ya gaggauta damke shugaban na hukumar yaki da in hanci da rashawa, AbdulRasheed Bawa, bisa raina mata hankali.
Dirakta Janar na yakin neman zaben shugaban kasa na jam'iyyar APC, Simon Lalong, ya shigar da Ali Nuhu, Hadiza Kabara, Maryam Yahaya, Dan Gwari, dss harkarsa.
Rahotanni daga jihar Anambra dake kudu maso gabashin Najeriya sun ce ana tsoron rasa rayuka da dama yayin da miyagu suka bude wuta a shingen binciken yan sanda.
Kasar Birtaniya ta sake sabbunta rahoton shawarwari na tafiye-tafiye da ta fitar inda ya yanzu da lissafa wasu jihohin Najeriya 12 da akwai barazanar hari.
Labarai
Samu kari