Shugaban Majalisar Iran, Mohammad Bagher Ghalibaf, ya ce duk da niyyar sulhu, ƙasarsa ba ta da cikakken amincewa da ɓangaren da suke tattaunawa da shi.
Shugaban Majalisar Iran, Mohammad Bagher Ghalibaf, ya ce duk da niyyar sulhu, ƙasarsa ba ta da cikakken amincewa da ɓangaren da suke tattaunawa da shi.
Gwamnatin Tarayya ta fitar da jerin sunayen mutane da ƙungiyoyi 48 da aka ayyana a matsayin wadanda ke tallafa wa ayyukan ta'addanci a Najeriya na shekarar 2026.
Daya daga cikin y'yaya matan shugaba Muhammadu Buhari, Hanan, ta kaddamar da sabuwar gidauniyar kare hakkin mata da yara a fadar shugaban kasa, Aso Rock Villa.
Mataimakin shugaban kasar Najeriya, Farfesa Yemi Osinbajo da matarsa Dolapo Osinbajo sun cika shekaru 33 da aure. Tayi wasu kalamai tausasa domin nuna murnarta.
Akwai yiuwar kungiyar malaman jami'a ta koma yajin aikin da take yi saboda rashin samun abin da take son daga gwamnatin Najeriya a kwanakin da suka gabata.
Wani rahoto ya warware batun da ke cewa, an kame da ga dan takarar shugaban kasa a jam'iyyar Labour, Peter Obi bisa laifin damfara. Mun warware muku batun duka.
Wata matar aure a jihar Oyo mai suna Odunaya ta caka wa mijinta wuka a kirji ya mutu a lokacin da ya kusance ta domin neman hakkinsa na aure a cewar rahoto.
Wole Soyinka, fitaccen marubucin nan na Najeriya bayyana cewa babu ruwansa da addinin Musulunci, Kiristanci ko gargajiya amma dai shi ya yarda ya yancin mutane.
Ghanim Al Muftah, matashi mai lalurar nakasa ya bude taron cin kofin duniya da kalamai masu ratsa zuciya da kuma karatun al-Qur’ani mai girma. Ya tsuma zukata.
Nazari da sharhi kan bukatun da kungiyar Kiristocin Najeriya ta gabatarwa Asiwaju Bola Tinubu sun nuna cewa ba zai iya biyan wasu bukatu biyu cikin bakwai ba.
Kungiyar kiristocin Najeriya watau CAn ta gabatarwa dan takaran kujerar shugaban kasan Najeriya karkashin jam'iyyar adawa a PDP, Alhaji Atiku Abubakar jiya..
Labarai
Samu kari