Wata babbar kotun tarayya da ke Abuja ta bada belin dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar AAC, Omoyele Sowore. Alkalin kotun ya gindaya masa sharudda.
Wata babbar kotun tarayya da ke Abuja ta bada belin dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar AAC, Omoyele Sowore. Alkalin kotun ya gindaya masa sharudda.
Bayan shekaru 50, gwamnatin tarayya ta yi wasu gyare-gyare a tsarin NYSC. Sabon tsarin ya zo da rage karfin sojoji, kokarin koyar da sana'o'in zamani da kyau.
A yammacin Alhamis za a zauna domin Gwamnan CBN, Godwin Emefiele zai yi wa Gwamnoni bayanin canza kudi da kaidi kan kudin da mutum zai iya cirewa a kullum.
Firamin Jihar Federal Capital Territory (FCT), Abuja ta saki Abduljalil Balewa daga fitarwa da ya yi bayanin cewa shi mahaifi na farko, Abubakar Tafawa Balewa.
A wani labarin da muke samu yanzu, an wasu 'yan sanda sun mamaye gidan gwamnan CBN a shirin da yake na shiga kotu a Abuja gobe Laraba 18 ga watan Janairin 2023.
Wata motar hawa kirar sharon ta kone sakamakon gobara da ta yi yayin da ta ke hanyar fitowa daga gidan man NNPP da ke Club Road, Murtala Mohammed Way a Kano.
An kama wasu kayayyakin aikata laifi da tsageru suka shigo dasu Najeriya na dab zabe. Wannan lamari ya faru a birnin Legas, an bayyana irin kayan da aka kama.
Wata budurwa ta nuna ofishinta bayan shekaru 3 da ta kafa kasuwancin abinci da kudin makarantarta. A halin yanzu ta kammala karatu da kasuwancinta kammale.
Asiwaju Bola Ahmed Tinubu, dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar All Progressives Congress, APC, ya ce zai share rashawa da almundahanar kudi idan ya ci zabe.
Gwamnatin jihar Ondo ta kawar da damuwar da al’ummar jihar da yan Najeriya ke ciki kan halin da lafiyar Gwamna Rotimi Akeredolu ke ciki, ta yi cikakken bayani.
Wata hazikar matashiya 'yar Arewa ta bayyana irin baiwar da Allah ya yi mata, ta kirkiri abin da ka iya kawo sauyi a duniya. Ta tara ledar ruwa ta samar da mai.
Labarai
Samu kari