Wata babbar kotun tarayya da ke Abuja ta bada belin dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar AAC, Omoyele Sowore. Alkalin kotun ya gindaya masa sharudda.
Wata babbar kotun tarayya da ke Abuja ta bada belin dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar AAC, Omoyele Sowore. Alkalin kotun ya gindaya masa sharudda.
Majalisae zartarwa ta tarayya karkashin jagorancin shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ta amince da yi wa hukumar kula da masu yiwa kaa hidima, NYSC garambawul.
Honarabul Chidi, 'dan majalisar wakilai ya fada murna bayan jami'an hukumar kwastam na kasa sun karbota daga hannun wasu barayi a yankin Suleja ta jihar Neja.
Rundunar 'yan sandan Najeriya ta bayyana halin da ake ciki game da batun kame gwamnan CBN, Godwin Emefiele. Gwamnan na ci gaba da fuskatar barazanar kame yanzu.
Rundunar sojin Najeriya ta yi nasarar sheke wasu tsagerun 'yan bindigan da suka addabi jama'a a yankunan jihar Kaduna. An fadi adadin wadanda aka kashe take.
Yanzy muke samun mummunan labarin yadda wani jirgin sama ya fado kan yara kananana a kasar Ukraine, ya yi sanadiyyar mutuwar mutane 16 a nan take inji rahoto.
Yau kamar kullum, shugaba Muhammadu Buhari ya sake samun lambar yabo na wanzar da zaman lafiya da karfafa ta a Najeriya da kuma nahiyar Afrika gaba dayanta.
Masu garkuwa da mutane da suka sace wasu manoma biyu da hanyarsu ta dawowa daga gonarsu a Osun sun sako su tare da yan uwansu da suka tsare bayan kai musu N6m.
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya bayyana yadda gwamnatinsa ta yi kokari wajen tabbatar da komai ya kare daga ayyukan 'yan ta'addan Boko Haram a gwamnatinsa.
Shugaban kasa, Alhaji Muhammadu Buhari, yace da ilimi mutan esuna fahimtra gurbatattun dake fakewa da addini don kawia su cimma wata manufarsu ta kashin kai.
Shugaban majalissar wakilan Nigeria ya gargadi yan majalissar kan yadda suka nbar aikin majalissar suka koma yawon yakin neman zabe a jihohinsu da yankunansu
Labarai
Samu kari