Shugaban Rasha Vladimir Putin ya ce ƙasarsa a shirye take ta shiga tsakani domin samar da zaman lafiya a Gabas ta Tsakiya yayin da rikici ke ƙaruwa.
Shugaban Rasha Vladimir Putin ya ce ƙasarsa a shirye take ta shiga tsakani domin samar da zaman lafiya a Gabas ta Tsakiya yayin da rikici ke ƙaruwa.
Gwamnatin Tarayya ta fitar da jerin sunayen mutane da ƙungiyoyi 48 da aka ayyana a matsayin wadanda ke tallafa wa ayyukan ta'addanci a Najeriya na shekarar 2026.
Bidiyon wani magidanci mai suna Francinaldo Da Silva Carvalho da santaleliyar matarsa, Elisane Silva sun sa cece-kuce a soshiyal midiya, mutane sun sha mamaki.
Dorcas Kagendo, wata 'yar shekar 50 wacce ta kasance attajira tana kira ga jama'a su kawo mata dauki. Matar yar kasar Kenya ta kasance mai kudi lokacin tana
Jim kaɗan bayan kammala wani ɗaura aure a Masallacin Agga, Yola, wata babbar Mota da ta shawo gangara ta latse biyu daga cikin ayarin motocin gwamnan Adamawa.
Tsohon gwamnan jihar Legas kuma mai neman gadon kujerar shugaban muhammadu buhari a zaben 2023 karkashin APC, Bola Tinubu ya sake tafka shirme a jihar Legas.
Dan takaran kujerar shugaban kasan Najeriya a zaben 2023, Bola Tinubu, ya lissafo jerin wasu jihohin arewacin Najeriya da ba tantama zai kayar da abokan adawa..
Hukumar shirya zabe ta kasa mai zaman kanta watau INEC ta sakin jerin abubuwan da aka haramta wajen yakin neman zaben da jam'iyyun siyasan Njeriya ke yi yanzu.
Wata kotu da ke zamanta a Osogbo, jihar Osun ta tsige dukkan sabbin shugabannin kanananan hukumomi da kansiloli na jam'iyyar APC kan rashin bin doka yayin zabe.
An sanyawa gwamnoni uku dake kan karagar mulki ido kan yadda zasu yi da makuden biliyoyin da suka boye kuma suke son biyan albashin ma’aikata dasu, cewar Bawa.
Mai amfani da shafin sada zumunta, Thapz ya tambayi mata a Twitter su bayyana abubuwan da ba sa so a jikin namiji, lamarin da ya jawo martani da maganganu masu.
Labarai
Samu kari