Attajirin Najeriya, Alhaji Aliko Dangote ya shiga cikin jerin mutane 100 mafi tasiri a duniya da mujallar Time ta fitar a 2026. Donald Trump na cikin mutanen.
Attajirin Najeriya, Alhaji Aliko Dangote ya shiga cikin jerin mutane 100 mafi tasiri a duniya da mujallar Time ta fitar a 2026. Donald Trump na cikin mutanen.
Ministan Albarkatun Ruwa ya yi gargaɗin cewa jihohi 33 za su fuskanci ambaliya mai tsanani a 2026, inda garuruwa 14,118 ke cikin haɗarin ambaliyar a daminar bana.
Labarin da yake zuwa mana shi ne 'Yan bindiga sun dauke makwabta har da iyalin wani ‘Dan Majalisa a Zamfara, miyagun sun shiga gidan ‘dan majalisar dokokin jiya
Tukur Buratai, tsohon babban hafsan sojojin kasa ya nuna farin ciki bayan dansa ma suna Tukur Buratai Jnr ya tuka shi a jirgin sama daga Sokoto zuwa Abuja.
Wasu miyagun ‘yan bindiga sun kai farmaki yankuna biyu na karamar hukumar Billiri na jihar Gombe inda suka halaka mutum uku tare da kone amfanin gonar jama’a.
Shararrrarriyar cibiyar siysa da shirya muhawara musamman ma ga 'kasashen Africa, CHATHAM HOUSE, ya gayyaci 'dan takarar jam'iyyar LP, Peter Obi a watan gobe
Hukumar ICPC ce dai ta gabatar da jami'in a gaban kotu kan zarginsa da laifin damfarar mutane da karbar musu kudi da zimmar zai sama musu aiki a hukumar NSCDC
Wata mata ta bidiyonta ya kara'de shafin tik-tik, tayi tattaki tun daga 'kasar waje dan ganin saurayinta wanda yake dan Nigeria kuma yake da siffar tsayi..
Hukumar kula da sufurin jiragen kasa, NRC ta sanar da sauya lokutan tashin wasu jiragen kasa na Abuja da Kaduna. Sauyin zai fara aiki ranar 12 ga Disamban 2022.
Farfesa Ibrahim Gambari, shugaban ma'aikatan fadar shugaban kasa ya shawarci ma'aikatan gwamnati a kasar su yi koyi da irin halayen Shugaba Muhammadu Buhari.
Wata mummunan gobara da ta shafi tankokin man dizal guda 5 a Kano ta janyo asarar dizal kimanin lita 20,400 a cewar mai magana da yawun hukumar SFS na Kano
Labarai
Samu kari