Attajirin Najeriya, Alhaji Aliko Dangote ya shiga cikin jerin mutane 100 mafi tasiri a duniya da mujallar Time ta fitar a 2026. Donald Trump na cikin mutanen.
Attajirin Najeriya, Alhaji Aliko Dangote ya shiga cikin jerin mutane 100 mafi tasiri a duniya da mujallar Time ta fitar a 2026. Donald Trump na cikin mutanen.
Gwamnatin tarayya ta sanar da cewa ba za ta maido tallafin man fetur duk da tashin farashin man fetur a kasuwanni. Wale Edun ya ce za a tallafawa talaka.
Barandanci, ta'addanci, garkuwa da mutane sun zama ruwan dare a Arewacin Najeriya musamman yankin Arewa maso yamma. Jihohin dake fama da matsalar yan bindiga su
Tun bayan dawowar demokradiyya Najeriya a shekarar 1999, daruruwan mutane sun wakilci al'ummar mazabunsu na tsawon shekaru, amma mutum guda kacal ya yi fice.
Bola Ahmad Tinubu zai kwashi gara a zaben 29023 mai zuwa. Ya Gwamna Zuklum ya ce zai kawo kaso 95% ga dan takjarar shugaban kasa na APC a zaben badi mai zuwa.
Hukumar NSCDC a Najeriya ta sanar da fara daukan sabbin ma'aikata a shekarar 2022. Hukumar ta umurci masu sha'awar shiga aikin su garzaya shafina na intanet.
Kungiyar wasu matasa a tsakiyar arewacin Nigeria ta goyi bayan babban bankin kasa CBN, kan tsarin da ya fito da shi na cire kudade. tace tsarin zai taimaka
ƴan majalissar a ƙasar Afrika ta kudu na kokarin samar da wata doka, ko kuma inganta ta bayan kan sana'ar karuwanci a ƙasar dan magance cin zarafin mata da yara
Jami'an tsaron rundunar 'yan sanda jihar Bauchi sun damke malamin da yai zargin malaman 'kungiyar IZALA da bin 'yan siysa da kuma biyewa kyale-kyalen duniya
Shugaban kasa, Muhammadu Buhari, zai kai ziyarar aiki Washington, babbar birnin kasar Amurka ranar Lahadi domin halartan taron hadin kan Afrika da kasar Amurka.
Jaridar TheCable ta banakado yadda wata gada a jihar Lagos da aka kashe mata kudi naira biliyan daya da digo shidda ta farawa tsagewa. yayin da aikinta ya tsaya
Labarai
Samu kari