'Yan ta'adda dauke da makamai sun kai hari a jihar Borno. Hatsabiban sun kutsa cikin wata makarantar sakandare inda suka yi awon gaba da dalibai.
'Yan ta'adda dauke da makamai sun kai hari a jihar Borno. Hatsabiban sun kutsa cikin wata makarantar sakandare inda suka yi awon gaba da dalibai.
Rundunar 'yan sandan jihar Benue ta kama mutum 10 da ake zargi da alaka da kashe shugaban Miyetti Allah, Ardo Risku Mohammad bayan taron zaman lafiya.
A labarin da muke samu, wasu 'yan bindiga a jihar Kaduna sun bayyana bukatar a basu kayan abinci a madadin kudin fansan da suka nema na sabbin kudaden kasar.
Bayan kama ta, jarumar TikTok, kuma ’yar asalin Jihar Kano, Murja Ibrahim Kunya, ta yi alkawarin cewa daga yanzu ta daina zage-zage a shafukan soshiyal midiya.
Muhammadu Buhari ya ziyarci Kano, domin bude wasu daga cikin ayyukan da gwamnatin tarayya da ta jiha suka yi. Buhari ya ziyarci Kano bayan ya kammala da Katsina
Yanzun nan jami'an tsaro suka mamaye birnin Kano domin tarbar shugaban kasa Muhammadu Buhari a wata ziyara da zai kai birnin a yau Litinin 30 ga watan Janairu.
Takarar shugabancin Bola Ahmed Tinubu na APC na iya haduwa da gagarumin cikas yayin da kungiyar dattawan arewa ta tabbatar da cewar Kwankwaso zai janyewa Atiku.
Jami'an hukumar tsaro ta farin kaya ta Najeriya, DSS, ta yi ram da wasu jama'a da suke bajekolinsa tare da siyar da sabbin takardun naira duk da dokokin CBN.
Wani bidiyo ya bayyana inda wani matashin lebura ya ci jarabawa abokan aikinsa ke taya shi murna. Sun daga shi sama kacokan tare da komawa suka yi rawar murna.
Matar da ta auri saurayin yarta a Kano, Malama Khadija ta ce ba za ta kashe aurenta ba duk da cece-kucen da jama’a ke yi a kanta, tun da ba ta saba wa Allah ba.
Wani hoto mai taba zuciya ya bayyana yayin da Gwamna Abdullahi Sule na jihar Nasarawa ya tsaya gaban gawar 'dan yana kwarara masa addu'ar samun rahamar Allah.
Labarai
Samu kari