Shugaban kasar Najeriya Bola Ahmed Tinubu ya sake taso 'yan adawa a gaba. Shugaba Bola Tinubu ya yi musu kakkausar suka tare da yin zarge-zarge a kansu.
Shugaban kasar Najeriya Bola Ahmed Tinubu ya sake taso 'yan adawa a gaba. Shugaba Bola Tinubu ya yi musu kakkausar suka tare da yin zarge-zarge a kansu.
Ahmed Musa Dangiwa ya miƙa godiya ga Shugaba Tinubu bisa damar da ya ba shi ta yin hidima ga ƙasa, jim kadan bayan an tsige shi daga mukamin ministan gidaje.
Bidiyon wata karamar yarinya wacce aka bayyana sunanta da Rukayya dake kaunar Sheikh Ali Isah Pantami ya bayyana. Har wasika ta rubuta wa ministan a Abuja.
A cikin watanni shida na farkon shekarar 2022 yan Najeriya sun siya lemun kwalba da giya wanda kudinsu ya kai Naira biliyan 599.11. Hakan na nuna cewa an samu
Dakarun sojin saman Najeriya sun yi nasarar ceto wasu ‘yan kasar Chana 6 da Masu Garkuwa da mutane suka sace a Kaduna. Wannan ya faru ne bayan wata 6 da sacesu.
Yan banga sun yi nasarar cafke wani babban ɗan ta'adda da aka jima ana nema ruwa a jallo a yankin Nnewi ta kudu a jigar Anambra bayan samun wasu bayanan sirii.
Wata kyakkyawar mata ta cika da al'abi a kan yadda cikin da take dauke da shi ya sauya mata kamanni kamar ba ita ba. Jama'a sun tofa nasu a soshiyal midiya.
Hatsabibin shugaban yan bindiga, Bello Turji, ya ce idan har gwamnati ba za ta iya dakile yaduwar bindigu ba a kasar, babu wanda zai iya hana yan bindiga siyan
Wani dan Najeriya mai suna De General ya sanya farin ciki a fuskar mabaraci inda ya ba shi tsabar kudi N100k a nan take, lamarin da ya jijjiga intanet kwanan na
Malamin addinin iliama a kaduna Shiek Ahmed Gumi yace gwamnatoci na asarar kudi wajen gina gadojin sama maimakon gina mutane da ilimi ko kuma inganta ilimin
Shugaba Buhari yayi kira da Hukumar zaben Nigeria da ta sake zage damtse dan ganin anyi sahihin zabe a Nigeria. Buhari yace basu da wani hanzari kan batun zaben
Labarai
Samu kari