A labarin nan, za a ji cewa dakarun Iran sun lalata wani sashen jirgin ruwa da ya yi taurin kai wajen kutsa wa ta mashigar Hormuz Duk da an yi gargadi tun farko.
A labarin nan, za a ji cewa dakarun Iran sun lalata wani sashen jirgin ruwa da ya yi taurin kai wajen kutsa wa ta mashigar Hormuz Duk da an yi gargadi tun farko.
Ahmed Musa Dangiwa ya miƙa godiya ga Shugaba Tinubu bisa damar da ya ba shi ta yin hidima ga ƙasa, jim kadan bayan an tsige shi daga mukamin ministan gidaje.
Rundunar sojin kasa karkashin Operation Hadin Kai kasan jagorancin Christopher Musa, ya sanar ‘yan ta’adda suna horar da ‘ya’yansu don cigaba da ta’addanci.
Da safiyar Asabar ɗin nan da muke ciki, wasu tsagerun 'yan bindiga sun cinna wuta a babbar Kotun jihar Imo da ke Orlu, sun 'kone muhimman takardu da fayil.
Jama’a sun tofa albarkacin bakinsu yayin da filin biki ya koma filin daga sakamakon fada da ya kaure a tsakanin uwargida da ta je bikin, ango da dangin amarya.
Tsohon dogarin marigayi shugaban kasan mulki Soja, Janar Sani Abacha, Manjo Hamza Al-Mustapha, ya bayyana cewa wasu mutum 56 ke hana ruwa tafiya a Najeriya.
Fitacciyar 'yar kasuwar nan ta Najeriya, Folorunso Alakija, tayi wa'azi a kan bukatar mata su dinga biyayya ga mazajensu. Su mazan su dinga kyautatawa matansu.
Farfesa Abdullahi Mahadi, shugaban farko na jami'ar jihar Gombe, ya riga mu gidan gaskiya. Gwamnan jihar Gombe, Abdullahi Inuwa ya miƙa saƙon tavaziyyar sa.
Gwamnatin jihar Delta a Kudancin Najeriya ta kwace wasu filaye, lamarin da ya kai ga mutuwatr akalla mutane 10 biyo bayan samun bugun zuciya, inji majiyarsu.
Rundunar 'Yan Sandan Nigeria mai kula da jihar kebbi tayi awon gaba da shugaban hukumar shirya jarabawa shiga jami'a ta Kasa bisa zargin satar laptop a santar
Wasu kwamandojin rundunar Boko Haram sun yi saranda a jihar Barno sabida gudun abinda kan je yazo a yayin yaki da su ko kai musu hari a sansaninsu dake sambisa
Labarai
Samu kari