Rundunar 'yan sandan Benue ta kama mutum 10 da ake zargi da kashe shugaban MACBAN na Benue, Alhaji Ardo Risku Mohammed, tare da abokinsa Yakubu Isah.
Rundunar 'yan sandan Benue ta kama mutum 10 da ake zargi da kashe shugaban MACBAN na Benue, Alhaji Ardo Risku Mohammed, tare da abokinsa Yakubu Isah.
A wani jawabi, Jam’iyyar APC tayi magana kan abin da ya faru da Shugaban kasa a Kano, ta ce ba kowa suka kai wa Muhammadu Buhari hari a Kano ba illa ‘Yan PDP
Za a ji yadda Godwin Emefele ya ce ba zai yi aiki da duk wanda yayi aiki da Sunusi Lamido ba, sai ya kawo surukinsa ya bashi minting and printing ba a ka'ida ba
Gwamnan jihar Kaduna ya bayyana cewa, dan takarar shugaban kasa na APC ne zai kawo sauyi mai ma'ana a shekarar nan idan aka zabe shi ya gaji Buhari. ga dalili.
Gwamnan PDP, Nyesom Wike ya sake jawo cece-kuce yayin da ya hana Atiku filin wasa domin gudanar da taron gangamin PDP da aka tsara yi a jihar a watan nann.
Atiku Abubakar, dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar Peoples Democratic Party, PDP, ya shawarci bankin CBN, kada ya tsawaita wa'adin karbar tsaffin naira.
Gwamnan jihar Jigawa, Muhammad Badaru Abubakar, ya zargi babban bankin Najeriya ta hana sabbin takardun naira wanda ya jefa al'umma cikin halin kakanikayi.
Kakakin Hukumar yan sandan jihar Delta yace sun damke wani mutumin dan shekara 49 kan sace manyan janaretocin mutane har guda goma sha biyar kuma duk shi kadai.
Wasu fitaccen yan Najeriya sun ce kasar bata bukatar zabe a 2023, amma abin da ake bukata shine gwamnatin wucin gadi don yi wa kundin tsarin mulki garambawul.
An gurfanar da wani faston coci a jihar Ondo bisa yada labarin bogin cewa ya mutu saboda kada ya biya kudin bashin miliyan uku da ake binsa bayan saba alkawari.
Labarai
Samu kari