Rahotanni daga kasar Faransa sun nun cewa dalibai da malamai da wani jirgin farar hula ya dauko sun rasa rayukansu sakamkon hatsarin da ya rutsa da su.
Rahotanni daga kasar Faransa sun nun cewa dalibai da malamai da wani jirgin farar hula ya dauko sun rasa rayukansu sakamkon hatsarin da ya rutsa da su.
Shugaban kungiyar Kiristoci ta Najeriya (CAN) a jihohin Arewa 19 da birnin Abuja, Joseph Hayab, ya yi martani ga shugaban kasar Amurka, Donald Trump.
Hukumar yaki da cin hanci da rashawa da laifuka masu alaka ta bankado wani banki da ya boye damin sabbin kudi a cikin akwatin bankin yayinda ake wahala a kasar.
Wata matar aure ta bayyana yadda ta dinga cika baki yayin da ta ke budurwa kan cewa ba za ta auri yaro ba. Ta auri wanda ta girma kuma har ta haihu da shi.
Yayin da ake ci gaba da fama da karancin takardun kudi a kasar, gwamnatin jihar Kaduna ta umurci asibitocin gwamnati da su dunga karbar 'transfer' daga jama'a.
Wata malamar makaranta ta sha suka da caccaka bayan da ta nadi bidiyon dalibin ajinta yana shan garin kwaki ba tare da ya damu ba. Tamkar yana cin shinkafa.
Mataslar karancin tsabar kudin Naira ya kai inda ba'ayi tunani ba inda mutane a kudu da arewacin Najeriya suka fara kwana bakin ATM don samun kudin kashewa.
Wani matashi ya shiga hannu yayin da aka gano yana daukar kayayyakin abinci yana kai wa 'yan bindiga a wani dajin jihar Neja. 'Yan sanda sun bayyana yadda kaya.
Shugaban kungiyar Yarbawa ya ankarar da Bola Tinubu tare da fada masa gaskiyar abin da yasa 'yan Arewa ke bibiyarsa a wannan lokacin da yake neman kuri'un kasa.
Wata 'yar wasan tambade na BBN ta bayyana yadda take cin kudin masu kudi a kasar nan ciki har da sanatoci ta hanyar amfani da kayan mata don tada sha'awarta.
Sanata ya bayyana bukatar shugaban kasa Buhari da ya gaggauta kawo karshen karancin sabbin Naira da 'yan kasar ke fuskanta a yanzu. Ya bayyana ta yaya za ayi.
Labarai
Samu kari