Babbar kotun tarayya a Abuja ta yi watsi da muhimman hujjojin EFCC a shari’ar zargin damfarar kwangila ta N2.8bn da ake yi wa Hadi Sirika da wasu mutane.
Babbar kotun tarayya a Abuja ta yi watsi da muhimman hujjojin EFCC a shari’ar zargin damfarar kwangila ta N2.8bn da ake yi wa Hadi Sirika da wasu mutane.
A labarin nan, za a ji jihohin Arewa takwas da Sanata Abdul Ningi ke ganin ya kamata a hana ayyukan siyasa gabanin zaben 2027 saboda matsalolin rashin tsaro.
Yanzu muke samun labarin yadda wata mota kwantena ta danne motoci da yawa a jihar Legas, ana fargabar jama'a da yawa sun jikkata. Wani direban mota ya rasu.
Wata budurwa mai suna Fatima ta fitar da hirarsu da saurayi da ta aura. Ya fara da yi mata barka da Sallah ne watanni bakwai da suka gabata, yanzu sun amarce.
Wasu rukunin gugan tsoffin kansilolin jihar kano ne suka hadu sukayiwa gwamna jihar Kano Dr. Abdullahi Umar Ganduje alqunuti kan danne musu hakki da yayi..
Sama Da 'Yan Boko Haram Dari Da Hamsin Sojiji Suka Kashe Yanzu a wani hari da dakarun sojin saman na sojijin Nigeria suka kaimu su a sansaninsu da suke boya
A cewar mataimakiyar gwamnan babban bankin nasa na CBN, bata san adadin sabbin kudin da aka buga ba, don haka ba ta da amsar dalilin karancin su a kasar nan.
Mataimakiyar shugaban babban bankin Najeriya, Aisha Ahmad, ta bayyana Gaban Majalisar wakilai inda take wakiltar Emefiele don jawabi kan sabbin tsarikansu.
Hukumar zaɓe mai zaman kanta ta ƙasa watau INEC tace duk ɗan siyasan dake sayen katunan zaɓe tana gargaɗinsa da ya daina domin ba amfanin da zasu masa a 2023.
Wutar lantarki mai tsananin Karfi da aka kawai yankunan Kauran Juli da Gwargwaje a birnin Zazzau tayi ajalin mutane 11 ciki har da mai juna biyu da ‘dan sanda.
A yau ne Shugaban Najeriya watau Muhammadu Buhari ya amince da nadin Malam Shekarau Dauda Omar da Mabel Ndagi a matsayin manyan Darektoci a bankin BOI na kasa.
Labarai
Samu kari