Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya nemi majalisar dattawan Najeriya ta amince ya sake karbo rancen Dala miliyan 516.3 domin aikin gina titin Sakkawato zuwa Badagry
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya nemi majalisar dattawan Najeriya ta amince ya sake karbo rancen Dala miliyan 516.3 domin aikin gina titin Sakkawato zuwa Badagry
A labarin nan, za a ji jihohin Arewa takwas da Sanata Abdul Ningi ke ganin ya kamata a hana ayyukan siyasa gabanin zaben 2027 saboda matsalolin rashin tsaro.
Dan takarar shugaban Kasa a Jam'iyyar APC Bola AHmed Tinubu yace muddin aka zabe shi a matsayin shugaban kasar Nigeria to maganr kuma wutar lantarki ta kare
Jam'iyyar People Demo PDP mai adawa a NIgeria tace kar shgaba Muhammadu Buhari yayce zaiyiwa dan takarar jam'iyyar APC kamhe, suna mai rokansa da yaje a zauna
A 2023, wayoyi su kara tsada a Najeriya domin mun fahimci akwai yiwuwar maido tsarin karbar harajin sadarwa daga kamfanonin da suke aiki a Najeriya a duk wata.
Jami'an tsaro a jihar Ogun sun kama wani matashi dan shekara 26, Adeyemi Babatunde, saboda halaka Obafunsho Ismail, dan shekara 46 ta hanyar take shi da mota.
Mahaifi ya bayyana gargadinsa ga diyarsa bayan da ya tura ta jami'a. Ya ce ba zai yarda ta dawo gida bai har sai ta gama da sakamako mai kyau na farkon farko.
Wata shugabar makaranta a jihar Legas Legas ta jawo martani mai zafi daga kungiyar Musulmai yayin da ta janye hijabin wata dalibar sakandare a jihar Legas.
Gwamnatin Najeriya ta ayyana ranakun 26 da 27 ga watan Disamban 2022 a matsayin hutun kirsimeti da Boxing day, sai kuma ranar 2 ga watan Janairu sabon shekara
Wasu miyagun 'yan bindiga sun kai hari yankin ƙaramar hukumar Ihiala jihar Anambra, sun kona gidan mataimakin kakakin majalisa da sarakunan gargajiya a yankin.
Hukumar DSS ta bayyana cewa, ta kama wadanda ke kitsa hanyoyin da ake kai hare-hare kan hedkwatar hukumar INEC, ta zabe mai zaman kanta a jihar Imo a Kudu.
Labarai
Samu kari