Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar, ya duba mutane da dama kafin zabar abokin takara a zaben 2027. Daga cikinsu har da Ngozi Okonjo Iweala.
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar, ya duba mutane da dama kafin zabar abokin takara a zaben 2027. Daga cikinsu har da Ngozi Okonjo Iweala.
Shugaban kungiyar Kiristoci ta Najeriya (CAN) a jihohin Arewa 19 da birnin Abuja, Joseph Hayab, ya yi martani ga shugaban kasar Amurka, Donald Trump.
Wasu 'yan daba a yankin garin Muchala da ke kusa ta Mubi sun farmaki Lami Ahmadu Fintiri, matar Gwamna Ahmadu Fintiri. Sun raunata mutum daya cikin tawagarta.
Hameem Nuhu Muhammada Sanusi shi ne babban 'dan marigayin Sarkin Dutse da ya kwanta dama a makon da ya gabata. Ya gaji karagar mahaifinsa yana matsayin matashi.
Makonni biyu da suka wuce aka ba wani banki sababbin kudi, har yau ba su fito da kudin ba. CBN yana zargin sauran bankuna da kawo tasgaro ta hanyar boye Nairori
Wani matashi a Ogun ya harbi saurayin kanwarsa bayan ya kama shi da ita suna ‘soyayyar zamani’. Ya dade yana Jan kunnen matashin da ya rabu da kanwarsa, ya ki.
A labarin da muke samu, wasu 'yan bindiga sun kashe mutum shida nan take tare da kwace kudaden da ke jikinsu a jihar Ondo, Lamarin ya kawo tashin hankali jihar.
Dan takarar shugaban kasa a jam'iyyar Labour ya shawarci 'yan Najeriya da su mai da hankali su yiwa Buhari uzuri kan halin da ake ciki na karancin sabbin Naira.
Gwamnan jihar Jigawa, Muhammadu Badaru Abubakar wand aaka fi sani da Badaru Talamiz ya aika wasikar gaisuwa ga sabon sarkin masarautar Dutse, Hameed Nuhuu.
Tsohon gwamnan jihar Edo, Kwamred Adams Aliyu Oshiomole, ya bayyana cewa gwamnan bankin Najeriya, CBN, Godwin Emefiele, yaudarar shugaba Muhammad Buhari yayi.
Wasu masu POS a sassan jihar Jigawa sun mika godiya ga babban bankin Najeriya, CBN, saboda bullo da wani tsari na basu N500,000 a duk rana maimakon N20,0000.
Labarai
Samu kari