Kasar China ta fitar gda gargadi bayan wani hari da Amurka ta kai tare da kwace jirgin Iran a teku. Lamarin ya sanya China cewa hakan zai dagula sulhun da ake son yi
Kasar China ta fitar gda gargadi bayan wani hari da Amurka ta kai tare da kwace jirgin Iran a teku. Lamarin ya sanya China cewa hakan zai dagula sulhun da ake son yi
Gwamnatocin Najeriya da Turkiyya za su kafa cibiyar horas da sojoji a Najeriya domin taimakon kasar ta magance matsalar tsaro da ta yi katutu a Najeriya.
Mataimakin shugaban kasa Yemi Osinbajo a ranar Juma’a, 23 ga watan Disamba ya bayyana abunda Shugaba Buhari ya ce game da jita-jitan cewa yana shirin kara aure.
Wani ‘Danuwan Abduljabbar Kabara, Askia Kabara ya ba shi kariya, bai goyon bayan a kashe sa. Wannan Bawan Allah kani ne ga Sheikh Abduljabbar Nasiru Kabara.
Shugaba Buhari ya bayyana cewa cutar sikila ne ta yi sanadin rasuwar yayan sa biyu da tsohuwar matarsa marigayiya Safinatu ta haifa masa kafin ya auri Aisha
A karon farko tun 2018, wannan shekarar ne Buhari ya samu damar yin martani da ce masa da ake wai shi ne Jubril na Sudan, kuma ya mutu an sauya shi ne akwai.
Batun albashin zababbun shugabanni a Najeriya lamari ne da ya dade yan Najeriya suna tafka muhawara a kansa. Yayin da yan Najeriya ke ganin albashin da yan siya
Tsohon shugaban majalisar dattawan Najeriya, Abubakar Bukola Saraki ya halarci wurin daura auren Hadiza Abdul'aziz Yari, diya ga tsohon gwamnan jihar Zamfara.
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya yi sabon nadi a hukumar NigComSat, ya nada wani dan asalin jihar Katsina. Tukur Muhammad Funtua ne aka nada a wannan matsayin.
Rsagerun 'yan bindiga sun sake kai mummunan hari kan wasu al'ummomin jihar Kaduna jim kadan bayan da suka hallaka jama'a da dama a wani yankin jihar Kaduna.
Matar Godfrey Baguma, wanda aka lakabawa da wanda yafi kowa muni a duniya ta bayyana cewa mutanen da suka rika mata dariya shekaru 28 da suka wuce yanzu sun daw
Labarai
Samu kari