Rundunar yan sandan jihar Kaduna ta ce bincike ya nuna wasu mutum 17 na da hannu a kisan Malama Ummulkhairi kuma tuni aka gurfanar da su a gaban kotu.
Rundunar yan sandan jihar Kaduna ta ce bincike ya nuna wasu mutum 17 na da hannu a kisan Malama Ummulkhairi kuma tuni aka gurfanar da su a gaban kotu.
Rundunar sojin Najeriya ta yi manyan sauye-sauye domin inganta tsaro. Lamarin ya shafi makarantun soji, rundunonin yaki, kamfanonin soji da sauransu
Malam Muhammadu Sanusi II yana kan hanyarsa ta zuwa Jigawa ne ya tsaya a Kano. Dinbin mutane sun yi farin ciki da ganin Sarkin da aka tunbuke a shekarar 2002
Yayin da wahalhalu da ƙuncin rayuwa suka ƙara tsananta, mutane sun fusata da yawa sakamakon rashin yawaitar sabbin takardun kuɗi da kuma hana amfaɓi da tsoho.
Dan takarar shugaban kasa a APC, Bola Ahmad Tinubu ya ce tabbas zai kawo karshen yajin aikin ASUU idan aka zabe shi ya zama shugaban kasa a zaben bana; 2023.
Wani dan gajeren bidiyo da ke yawo a TikTok ya nuna amarya tana tikar rawa a wajen liyafar aurenta yayin da yan biki da dama ke yi mata kallon uku saura kwata.
Wani babban jigon jam'iyyar APC ya caccaki shugaba Buhari kan yadda yayi kunnen uwar shegu da kiraye-kirayen da ake masa kan ƙarancin kuɗi a hannun ƴan Najeriya
Kyakkyawar mata da ta auri miji mai nakasa ta shawarci masu amfani da soshiyal midiya da kada su kula da abun da mutane za su ce yayin zabar abokan rayuwarsu.
Fusatattun yan Najeriya a jihohin Kwara, Delta da Ondo kan mawuyacin halin da suke ciki da rashin sabbin naira sannan yan kasuwa na kin karbar tsoffin kudi.
Gwamnan babban bankin Najeriya, Godwin Emefiele ya ce sun lura ‘yan siyasa su na sayen sababbi. Ana zargin Gwamnonin jihohi 10 ne suke sayen kudin, suna boyewa.
Babban bankin CBN ya saki lambobin wayar da yan Najeriya za su kira don yin karar masu POS da ke siyar da sabbin kudi ko suke chajin sama da N200 kan N10,000.
Labarai
Samu kari