Shugaban Najeriya, Bola Tinubu ya ce tsadar da ake kan man fetur a Najeriya bata kai yadda farashin ya yi mugun tashi a kasar Kenya da kasashen Afrika ba
Shugaban Najeriya, Bola Tinubu ya ce tsadar da ake kan man fetur a Najeriya bata kai yadda farashin ya yi mugun tashi a kasar Kenya da kasashen Afrika ba
CBN ya fitar da sababbin dokokin BVN da za su fara aiki daga ranar 1 ga Mayu, 2026. Legit Hausa ta tataro abubuwa 5 da ya kamata ku sani gabanin wa'adin.
Wani hazikin dalibin Najeriya mai suna Igbinosa Eghosa ya kammala aikinsa na kera motar daukar kaya a matsayin ‘project’ dinsa na ajin karshe a jami’ar Benin.
Injiniya Rabiu Musa Kwankwaso ya sha mumunan zagi wajen tsohon ministan sufuri, Femi Fani Kayode, kan jawabin da yayi cewa wasu yan takara na fitsari a wando.
Allah ya tarbawa garin wata matashiya yar Najeriya da ke siyar da tuwo a kasar nono inda ta keta hazo tare da mijinta. A halin yanzu sun koma Turai da zama.
Majalisar dattawan tarayyan Najeriya ta zartas da karin kasafin kuɗin 2022da shugaban kasa, Muhammadu Buhari ya gabatar mata wanda zai lakume biliyan N819.5m
Shugabar wata cibiya ta NHVMAS Dr Dureke tace PrEP na taimakawa sosai da sosai wajen kare tare da rage hadarin kamuwa da cutar kanjamau ko kuma tasirinta..
Sojoji a Nigeria sun kama 'yan awaren IPOB da ake zargi da kashe tsohon hadimin shugaban kasar Nigeria Jonathan, Ahmed Gulak a Jihar imo da ke kudu maso gabas
Kasar Qatar za ta yi kyautar kayayyaki da yawa da aka yi amfani dasu a wasannin World Cup da aka kammala cikin watannan. An fadi kasar da za ta samu kyautar.
Wani dattijo ya tunkari malamin addini, Fasto Ezekiel Odero inda ya roke shi da ya yi masa addu’a don samu matar aure a karo na biyar wacce za su rayu tare.
A wnai bidiyon da aka yada, an ga lokacin da wasu jami'an 'yan sandan Najeriya ke daukar kwalbar giya suna kwankwada a bakin aiki.Wannan batu ya jawo cece-kuce.
Labarai
Samu kari