A labarin nan, za a ji cewa gwamna Abba Kabir Yusuf ya ce tsohon mataimakinsa, Aminu Abdussalam Gwarzo ya so ya kore shi daga kan kujerar gwamnan Kano.
A labarin nan, za a ji cewa gwamna Abba Kabir Yusuf ya ce tsohon mataimakinsa, Aminu Abdussalam Gwarzo ya so ya kore shi daga kan kujerar gwamnan Kano.
Ministan Abuja, Nyesom Wike, ya kasa rike hawaye yayin jana’izar marigayi Sanata Barinada Barry Mpigi a Port Harcourt, yana tuna kusancin da suke da shi.
Wasu miyagun 'yan ta'adda sun kutsa yankuna biyu na karamar hukumar Denge Shuni da ke jihar Sokoto. An gano cewa basu illata kowa ba amma sun kwashe dabbobi.
Wani matashin ango 'dan Najeriya ya kori mahaifiyarsa daga gidansa bayan kwana biyu da ta kai masa ziyara a sabon aure da yayi. Rikici ya hada ta da amarya.
Zakakuran dakarun sojin Najeriya sun halaka fitaccen gagararren shugaban 'yan bindiga, Kachalla Gudau. Ya addabin yankunan Katsina, Kaduna, Zamfara da Nijar.
Wata malamar makaranta ta jawo cece-kuce yayin da ta tsuke a gaban dalibai ta bayyana tana koyar dasu a cikin wani salo mai daukar hankali da ba a saba gani ba.
An kama wasu mutum uku da ake zargin sun sato yara daga Arewacin Najeriya za su kai yankin Kudancin Najeriya. An bayyan yadda za a yi dasu yanzu ga 'yan sanda.
Rahotannin da muke smau yanzu haka sun nuna cewa gidan Man AA Rano da ke Titin Lokoja zuwa Abuja ya kama da wuta yayin da tanka ke kokarin sauke man da ta dauko
Wata mummunar gobara ta tashi a wata gona mallakin wata tsihuwar jakadiyar Najeriya a kasashen waje. AN bayyana yadda kayan miliyoyi suka kone kurmus a cikinta.
Wata mata mai renon jariri ta jawo cece-kuce yayin da aka gano ta jefa jariri cikin tashin hankali ta hanyar shafa masa HIV ba tare da sanin iyayensa ba a gida.
Wasu 'yan ta'adda sun kai farmaki wata coci da ke Jan Tsauni a karamar hukumar Kankara ta jihar Katsina inda suka tasa keyar mutum 25 tare da raunata fasto.
Labarai
Samu kari