Ministan tsaron Israila, Israel Katz, ya bayyana cewa ba za su janye dakarun sojojin kasar daga Kudancin Lebanon. Ya ce ko da Amurka ta bukata, ba za su yi ba.
Ministan tsaron Israila, Israel Katz, ya bayyana cewa ba za su janye dakarun sojojin kasar daga Kudancin Lebanon. Ya ce ko da Amurka ta bukata, ba za su yi ba.
Rahotanni sun nuna cewa rundunar 'yan sandan Najeriya karkashin Tunji Disu ta yi umarni a binciki sufeton 'yan sanda kan kashe malamar Islamiyya, Ummulkhairi.
Gwamnan jihar Katsina, Alhaji Aminu Bello Masari, ya sake korar wani babban ƙusa a gwamnatin sa. Gwamnan ya kori mutum biyar tun bayan shan kashin APC a jihar.
Sarki Mohammed VI, na kasar Morocco ya shiga jerin shugabannnin kasashe na duniya da suka mika sakon taya murna ga zababben shugaban kasar Najeriya, Bola Tinubu
An dakatar da shugaban jam'iyyar APC bisa zargin ya zabi dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar PDP Atiku Abubakar a zaben shugaban kasa da aka yi ranar Asabar.
Wasu matasa sun shiga tasku yayin da suka fasa kofar kantin siyayya na Shoprite a jihar Oyo. An bayyana abin da za ayi musu a yanzu bayan zaman kotu a yau.
Wani bawan Allah ya riga mu gidan gaskiya bayan ya yanke jiki ya fadi matacce sakamakon rikici da suka yi da wani ma'aikacin kanti kan wurin fakin din mota.
Jam'iyyar APC ta bayyana cewa, ba ta tsoron haduwa da Peter Obi a kotu kan batun da ya shafi zaben shugaban kasa na 2023 da yace bai amince da sakamakonsa ba.
An fitar da jerin sunaye 37 na wasu mutum 37 da aka kashe a jihar Nasarawa a lokacin da jirgin sojin saman Najeriya ya yi lugden wuta kan makiyaya a jihar.
Wasu 'yan ta'addan Boko Haram syn bayyana daina aikata ta'adddanci tare da kai kansu ga rundunar sojin Najeriya a jihar Borno da ke Arewa maso Gabashin kasa.
Yan bindiga sun halaka wani mutum dan shekara 52 mai suna Samanja a garin garin Baje-Patiko da ke karamar hukumar Manya ta jihar Neja yayin da ya ke aiki a gona
Labarai
Samu kari