Hukumar JAMB ta sanar da cewa za ta saki sakamakon UTME na ranar farko kafin tsakar daren yau Juma'a, 17 ga Afrilu, 2026, ga dukkan ɗaliban da suka zana jarabawar.
Hukumar JAMB ta sanar da cewa za ta saki sakamakon UTME na ranar farko kafin tsakar daren yau Juma'a, 17 ga Afrilu, 2026, ga dukkan ɗaliban da suka zana jarabawar.
Shahararren malamin addini, Primate Elijah Ayodele, ya yi hasashen cewa a yanzu ne za a fara shan wahala a Najeriya saboda muguwar shawarar gwamnan bankin CBN.
Hukumar yan sandan jihar Nasarawa ta tabbatar da labarin tashin Bam a iyakar Nasarawa da Benue inda aka yi rashin Fulani makiyaya guda 27 a garin Rukubi, Doma.
Dan takarar gwamnan jihar Lagos na jam'iyyar PDP ya sha da kyar a a wani hari da wasu yan ta'adda sukai kai masa hari yayin da yake yakin neman zabensa a Lagos
Rundunar 'yan sandan jihar Katsina ta tabbatar da rufe wasu tituna a fadin jihar na wucin-gadi saboda ziyarar kwana 2 da Shugaba Muhammadu Buhari ya kai jihar.
Gwamna Masari na Jihar Katsina ya bawa ma'aikatan jiharsa hutun kwanaki biyu saboda ziyarar Shugaba Muhammadu Buhari zuwa jihar domin su samu damar tarbarsa.
Dan takaran kujerar shugaban kasa karkashin jam'iyyar PDP, Alhaji Atiku Abubakar, ya mayar da martani ga Asiwaju Bola Tinubu na jam'iyyar APC ka sukar BUhari
Majalisar wakilai ta kasa ta ce sam ba zai yiwu tana gani CBN ya karya tattalin arzikin kasa d a'yan kasa baki daya ba. Dole ta dauki matakin da ya dace kawai.
Limamin masarautar Oyo a jihar Oyo, kudu maso yammacin Najeriya, Sheikh Mashood Ajokidero III ya rigamu hidan gaskiya. An sanar d amutuwarsa ranar Alhamis.
Hukumar zabe mai zaman kanta ta umarci a sake zaben fidda gwanin gwamna a jihar Abia bayan da dan takarar PDP Uche Ikonne ya kwanta dama a jiya Karaba da safe.
Labarai
Samu kari