Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya nemi majalisar dattawan Najeriya ta amince ya sake karbo rancen Dala miliyan 516.3 domin aikin gina titin Sakkawato zuwa Badagry
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya nemi majalisar dattawan Najeriya ta amince ya sake karbo rancen Dala miliyan 516.3 domin aikin gina titin Sakkawato zuwa Badagry
A labarin nan, za a ji jihohin Arewa takwas da Sanata Abdul Ningi ke ganin ya kamata a hana ayyukan siyasa gabanin zaben 2027 saboda matsalolin rashin tsaro.
Rundunar yan sanda ta jihar Legas tace ta fara neman wani Tajudeen Olanrewaju Bakare, ruwa a jallo saboda wani bidiyo da ya wallafa yana rike da bindigu a Legas
A labarin da muke samu, wasu tsagerun 'yan bindiga sun yi awon gaab da wata mata da aka ce kwamishina ce a jihar Cross River a jiya Laraba. An bayyana yadda.
Wani bidiyo mai narka zuciya ya yadu na wani mai gidan marayu wanda ya dawo daga tafiyar da yayi. Yaran sun dinga zuwa suna tsalle tare da dafewa jikinssa.
Bayan mako da makonni ana kai ruwa rana game da bukatar kul’i da diyar Ganduje, Hajiya Asiya Balaraba Ganduje ta shigar kotun shariah a Kano, a nyanke hukunci.
Kotun shari'ar Musulunci dake zamanta a jihar Kano ta saurari shari'r da zauren malaman Kano suka shiga kan Murja Ibrahim Kunya, yar jihar Kano na zargin batsa.
Labarai da ke shigowa sun nuna cewa wani gini mai bene hudu ya rufta a unguwar Gwarimpa da ke babban birnin tarayya Abuja inda mutane da dama suka makale a ciki
Yan kwanaki kafin zaben ranar 25 ga watan Fabrairu, kungiyoyin goyon bayan yan takarar shugaban kasa na APC, Tinubu/Shettima sun yi kamfen gida-gida a Nasarawa.
Tsohon gwamnan jihar Filato, Commodore Dan Sulaiman ya kwanta dama. Tsohon sojan yana daga cikin wadanda suka jagoranci kafa hukumar ECOWAS a nahiyar Afrika.
Alkalin kotun majistare dake zamanta a jihar Kano ya bada belin wasu abokansa alkalai biyu d ama'aikatan kotu 17 da ake tuhuma da sace kudin marayu kimanin 600m
Labarai
Samu kari