Sakataren yada labarai na kasa na jam'iyyar ADC, Bolaji Abdullahi, ya yi magana kan batun abokin takarar Atiku Abubakar a zaben shugaban kasa na shekarar 2027.
Sakataren yada labarai na kasa na jam'iyyar ADC, Bolaji Abdullahi, ya yi magana kan batun abokin takarar Atiku Abubakar a zaben shugaban kasa na shekarar 2027.
Bangaren gwamnatin tarayya na ci gaba da gabatar da shaidu a shari'ar da ake tuhumar Malam Nasir El-Rufai da kutse a wayar NSA Nuhu Ribdu a kotun tarayya.
Gwamnan jihar Kano, Abdullahi Umar Ganduje ya mika sakon jaje ga yan kasuwa da suka yi asarar dukiyansu a gobaran kasuwannin Kurmi, Rimi da kuma Singer a Jihar.
Cibiyar CPPE ta ce abin da mutane suka rasa daga lokacin da aka canza kudi zuwa yau, ya kai Naira Tiriliyan 20. Dr. Muda Yusuf ya ce tattalin arziki ya ruguje.
Gwamnatin jihar Delta karkashin gwamna Ifeanyi Okowa ta roki mazauna juhar su yi biyayya ga umarnin Kotu da CBN, su ci gaba da harkokinsu da tsoffin naira.
Rundunar yan snadan jihar Kuros Riba ta tabbatar da batun gano gawar wani farfesa yashe a cikin gidansa da tabon soka masa wuka, an kama wani da ake zargi.
Yan sandan jihar Ogun sun kama Ifeoma Ossai yar shekara 33 kan zargin kashe mai gidan da ta ke haya dan shekara 50, Oladele, ta hanyar matse masa yayan maraina.
Yanzu muke samun labarin yadda gwamna Inuwa Yahaya ya yi nasarar samun goyon bayan gwamnoni 8 cikin 13 da suka kulla yarjejeniyar zaman lafiya dasu a bana.
Najeriya ta faɗo da matsayi ɗaya a cikin jerin kasahen duniya 145 da ake ganin suna da karfi wutar sojoji, daga matsayi na 35 ta koma matsayi na 36 a duniya.
Malamin addini ya ce, ya kamata Buhari ya sallami shugaban hukumar zabe mai zaman kanta, INEC saboda sakamakon zaben shugaban kasa na wannan shekarar bana.
Rundunar yan sanda ta ayyana neman ɗan majalisar tarayya daga jihar Bauchi, Yakubu Shehu, ruwa a jallo, ta sanya ladan miliyan ɗaya ga duk wanda ya taimaka.
Labarai
Samu kari