Tsoffin sojojin Najeriya sun shirya zanga-zanga a Abuja kan rashin karin fansho, yayin da aka jibge jami’an tsaro a Ma’aikatar Tsaro da ke birnin tarayya.
Tsoffin sojojin Najeriya sun shirya zanga-zanga a Abuja kan rashin karin fansho, yayin da aka jibge jami’an tsaro a Ma’aikatar Tsaro da ke birnin tarayya.
Davido ya ce ba zai nemi afuwar Gwamnan Edo, Monday Okpebholo ba, kan wallafa sakamakon WAEC da ake zargin na gwamnan ne wanda ya jawo cece-kuce.
Matashiyar budurwa ta caccaki wani fasinja wanda yake ta tusa da gurbata iskar da mutane ke shaka na tsawon awanni hudu yayin tafiya daga Lagas zuwa Casablanca.
Yan Najeriya sun yi martani a kan wani bidiyo na tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari yana mike kafa a gidansa da ke Daura, Jihar Katsina bayan mika mulki.
Kungiyar kwadago ta Najeriya ta sanar da cewar mambobinta za su shiga yajin aikin gama gari daga ranar Laraba, 7 ga watan Yuni kan cire tallafin man fetur.
Shugaban kamfani man fetur a Najeriya, NNPC, Mele Kyari ya bayyana cewa sun adana man fetur akalla lita biliyan 1.8 don samar da sauki ga 'yan kasar nan gaba.
Sabon gwamnan jihar Kaduna, Sanata Uba Sani ya bayyanawa jami'an tsaro cewa zai basu duk kayan aikin da suke bukata. Ya bayyana hakan ne a ganawa ta farko da.
Za a ji cewa Bola Tinubu zai fara mulki da zanga-zanga da yajin-aikin ma’aikata. Kungiyar kwadago ta yanke shawarar yin yajin-aiki bayan an kara farashin fetur.
Wasu iyaye a Hausawa da ke Kano sun zargi wasu 'yan banga na unguwar da lakadawa dansu mai kimanin shekaru 22 duka har lahira. Iyayen sun ce ba a sami yaron.
Rikici ya kaure tsakanin direbobin tasi da na adaidaita sahu a jihar Ondo akan farashin daukan fasinja, yayin da masu tasi suke zargin daya bangare da sassauci.
Babban manajan daraktan kamfanin mai na ƙasa (NNPC), Mele Kyari ya bayyana cewa gwamnatin Najeriya ba za ta iya ci-gaba da biyan kuɗin tallafin man fetur ba sa.
Labarai
Samu kari