Sakataren yada labarai na kasa na jam'iyyar ADC, Bolaji Abdullahi, ya yi magana kan batun abokin takarar Atiku Abubakar a zaben shugaban kasa na shekarar 2027.
Sakataren yada labarai na kasa na jam'iyyar ADC, Bolaji Abdullahi, ya yi magana kan batun abokin takarar Atiku Abubakar a zaben shugaban kasa na shekarar 2027.
Ministn ayyuka, David Umahi ya bayyana shirin gwamnatin tarayya na zama da kamfanonin siminti domin duba yiwuwar rage tsadar da yake yi a Najeriya.
Gwamna a Abiodun na jihar Ogun ya bayyana cewa, ba zai lamunci a ki karbar tsohon kudi ba, amma sai gashi a gidan mansa ma ba a karbar tsoffin kudaden duka.
Kungiyar IPMAN ta dillalan man fetur ta bayyana rashin amincewarta da ci gaba da karbar tsoffin kudi duk da kuwa CBN ya ce ci gaba da kashe kudaden kamar kotu.
Jigon jam'iyyar APC ya bayyana gaskiyar dalilin da yasa dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar APC ya fito a matsayin wanda ya yi nasara a zaben shugaban kasa.
Kungiyar kwadugo ta kasa watau NLC ta yi barazanar shiga yajin aiki nan da mako ɗaya matukar gwamnatin tarayga ba ta magance karancin naira da ma Fetur ba.
Shugaban Najeriya, Alhaji Muhammadu Buhari, ya bayyana cewa ba bu inda ya hana CBN da Antoni Janar su yi biyayya ga hukuncin Kotun koli kan tsoffin naira .
Gwamnan jihar Ogun, Prince Dapo Abiodun, ya bayyana cewa nan gaba kaɗan yan Najeriya zasu barke da murna bayan hukuncin da Kotun koli ta yanke kan sauya naira.
Hukumar zabe mai zaman kanta ta shuga ganawa da lauyoyi 60 na Peter Obi kan lamarin da ya shafi zaben shugaban kasa da aka yi a watan da ya gabata na bana.
Gwamnan jihar Osun, Ademola Adeleke, ya gargaɗi bankunan kasuwanci su dakatar da baiwa mutane tsohon naira idan sun san ba zasu karba ba idan an kawo musu.
Wasu 'yan bindiga a jihar Zamfara sun aikata mummunan barna ta hanyar sace mijin wata mata tare da 'ya'yanta hudu a wani yankin jihar Zamfara da ke a Arewa.
Labarai
Samu kari