Kasar Jamhuriyar Musulunci ta Iran ta fara samun kudaden shiga saboda kulle mashigar ruwa ta Hormuz. An fara ajiye kudin da aka samu a babban bankin kasar.
Kasar Jamhuriyar Musulunci ta Iran ta fara samun kudaden shiga saboda kulle mashigar ruwa ta Hormuz. An fara ajiye kudin da aka samu a babban bankin kasar.
A labarin nan, za a ji jihohin Arewa takwas da Sanata Abdul Ningi ke ganin ya kamata a hana ayyukan siyasa gabanin zaben 2027 saboda matsalolin rashin tsaro.
Gwamna Nasir El-Rufa'i na jihar Kaduna ya jaddada abinda dan takaran shugaban kasa APC, Bola Ahmed Tinubu yayi na cewa ana yi masa zagon kasa da tsadar mai.
Kotu ta ce babu abin da zai hana a binciki tsohon AGF duk da ‘alkwarin’ da aka yi masa. Jonah Otunla ya kafe da an ce za a yafe masa idan ya dawo da kudin sata.
Tsohon Ministan tsaro na kasa, Sanata Musiliu Obanikoro ya ce daga asusun kudin da ake yakar Boko Haram, aka fitar da kudin yi wa PDP kamfe a zaben Ekiti a 2014
A wani jawabi, Jam’iyyar APC tayi magana kan abin da ya faru da Shugaban kasa a Kano, ta ce ba kowa suka kai wa Muhammadu Buhari hari a Kano ba illa ‘Yan PDP
Za a ji yadda Godwin Emefele ya ce ba zai yi aiki da duk wanda yayi aiki da Sunusi Lamido ba, sai ya kawo surukinsa ya bashi minting and printing ba a ka'ida ba
Gwamnan jihar Kaduna ya bayyana cewa, dan takarar shugaban kasa na APC ne zai kawo sauyi mai ma'ana a shekarar nan idan aka zabe shi ya gaji Buhari. ga dalili.
Gwamnan PDP, Nyesom Wike ya sake jawo cece-kuce yayin da ya hana Atiku filin wasa domin gudanar da taron gangamin PDP da aka tsara yi a jihar a watan nann.
Atiku Abubakar, dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar Peoples Democratic Party, PDP, ya shawarci bankin CBN, kada ya tsawaita wa'adin karbar tsaffin naira.
Gwamnan jihar Jigawa, Muhammad Badaru Abubakar, ya zargi babban bankin Najeriya ta hana sabbin takardun naira wanda ya jefa al'umma cikin halin kakanikayi.
Labarai
Samu kari