Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya gana a boye da gwamnonin APC a fadar gwamnati Abuja, inda aka fara taron da yamma bayan sauyin wuri daga dakin majalisa.
Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya gana a boye da gwamnonin APC a fadar gwamnati Abuja, inda aka fara taron da yamma bayan sauyin wuri daga dakin majalisa.
A labarin nan, za a ji jihohin Arewa takwas da Sanata Abdul Ningi ke ganin ya kamata a hana ayyukan siyasa gabanin zaben 2027 saboda matsalolin rashin tsaro.
Dan takarar shugaban kasa a jam'iyyar NNPP, Rabiu Musa Kwankwaso ya bayyana zuwa jamhuriyar Nijar don kawai ya tallata aniyarsa ta gaje Buhari a zaben bana.
Jihohin arewa uku sun maka shugaban kasa Muhammadu Buhari da CBN a kotun koli don nuna damuwarsu kan mawuyacin halin da mutane ke ciki saboda karancin Naira.
Yayin da wa'adin CBN ke kara gabatowa, yan Najeriya na ci gaba da fuskantar matsi sakamakon rashin kudi a kasar lamarin da ya kai har wasu sun rufe kasuwanci.
Wata tsohuwa ta shiga mamaki da annashuwa bayan da Allah ya azurta ta da jaririya a lokacin tana da shekaru 71 a duniya. Jama'ar intanet sun shigar mamaki.
Wasu 'yan daba a yankin garin Muchala da ke kusa ta Mubi sun farmaki Lami Ahmadu Fintiri, matar Gwamna Ahmadu Fintiri. Sun raunata mutum daya cikin tawagarta.
Hameem Nuhu Muhammada Sanusi shi ne babban 'dan marigayin Sarkin Dutse da ya kwanta dama a makon da ya gabata. Ya gaji karagar mahaifinsa yana matsayin matashi.
Makonni biyu da suka wuce aka ba wani banki sababbin kudi, har yau ba su fito da kudin ba. CBN yana zargin sauran bankuna da kawo tasgaro ta hanyar boye Nairori
Wani matashi a Ogun ya harbi saurayin kanwarsa bayan ya kama shi da ita suna ‘soyayyar zamani’. Ya dade yana Jan kunnen matashin da ya rabu da kanwarsa, ya ki.
A labarin da muke samu, wasu 'yan bindiga sun kashe mutum shida nan take tare da kwace kudaden da ke jikinsu a jihar Ondo, Lamarin ya kawo tashin hankali jihar.
Labarai
Samu kari