Firaministan Isra’ila Benjamin Netanyahu ya ce ƙasar ta kamata ta rage dogaro da makaman Amurka, tare da ƙarfafa masana’antun kera makamai na cikin gida domin tsaro.
Firaministan Isra’ila Benjamin Netanyahu ya ce ƙasar ta kamata ta rage dogaro da makaman Amurka, tare da ƙarfafa masana’antun kera makamai na cikin gida domin tsaro.
Iyalai da 'yan uwa da abokna arzikin malamar Islamiyya mai suna Ummulkhairi da aka kashe a Kaduna sun nuna matukar damuwa game da kisan da aka mata.
Wasu mutane cikin masu zabe wani gari mai suna Garam, a karamar hukumar Tafa da ke Jihar Niger sun ce sun gwammace a basu abinci a maimakon a tura musu kudi.
Wani bidiyo ya nuna yadda wani kwamishinan jihar Bauchi ya fito yana raba kudi gabanin zaben gwamna da aka yi a yau Asabar, an bayyana yadda lamarin ya faru.
Kpam Sokpo, dan majalisar tarayya mai wakiltar mazabar Buruku ya yi zargin sojoji daga bataliya ta 401 sun lakada masa duka ciki dare a otel dinsa a jihar Benue
A yau ce ranar 18 ga watan Maris ta zaben gwamnoni a Najeriya, za a yi hakan a jihohin Gombe da Bauchi da sauran jihohin kasar. Mun kawo muku na jihohin Arewa.
An samu tsaiko a wasu rumfunan zaben Kano inda mutane suka yiwa wasu mata 3 duka don zarginsu da siyar da kuri'u da siyan kuri'u, jamian tsaro sun shiga tsakani
Jama'ar jihar Legas na fuskantar bazarana da hantarar 'yan daban ke gargadin cewa, ko dai su zabi jam'iyyar AOC ko kuma su zauna a gida kawai kada ma su fito.
Hedkwatar tsaro ta fede biri har wutsiya cewa bidiyon da ke nuna Alhassan Ado Doguwa yana harba bindigar AK-47 karkashin kulawar sojoji a dajin Falgore ne.
An samu yar hatsaniya a wani akwatin zabe da ke karamar hukumar Kiru na jihar Kano yayin da wani mutum ya taho da birinsa wurin zabe kuma mutane suka tarwatse
Ma'akatan hukumar zabe mai zaman kanta (INEC) sun fito domin yin zanga-zanga kan abin da ya faru na hana su kudin alawus a jihar ta Bauchi da ke Arewacin kasa.
Labarai
Samu kari