Mawaki Davido ya ce zai iya yin caca da kuɗinsa kan sake zaɓen Tinubu a 2027, yana mai cewa rarrabuwar ‘yan adawa na ƙara wa shugaban ƙasa damar nasara.
Mawaki Davido ya ce zai iya yin caca da kuɗinsa kan sake zaɓen Tinubu a 2027, yana mai cewa rarrabuwar ‘yan adawa na ƙara wa shugaban ƙasa damar nasara.
Femi Gbajabiamila wanda zai zama shugaban ma’aikatan fadar gwamnati ya ce an cin ma wasu matsaya a sakamakon zaman da suka yi a Aso Rock kan batun yajin-aiki.
Kotun ɗa'ar ma'aikata mai zama a birnin tarayya Abuja ta haramtawa kungiyar kwadugo ta ƙasa (NLC) da sauran kawayenta da ke shirin tsunduma yajin aiki jibi.
Rundunar yan sandan Kani ta ce jami'anta sun yi nasarar cafke wasu barayi 49 da ake zarginsu da kwashe kayan mutane a wata Plaza da ke karamar hukumar Fagge.
Kungiyar 'Yan Kasuwa, TUC ta bukaci Shugaba Bola Ahmed Tinubu da ya kara mafi karancin albashi zuwa N200,000 don rage radadin cire tallafin mai da ya yi a kasar
Gwamnatin tarayya ta sake shiga zaman tattaunawa da wakilan kungiyoyin kwadugo a Najeriya kan batun da ake ta cece-kuce na dakatar da biyan tallafin fetur.
Jami'an 'yan sanda sun gurfanar da wani mutum mai suna King Dauda a gaban kotu bisa zargin satar makudan kudade har N92,300 na budurwarsa a birnin tarayya Abuja
Wani mutumi mai suna Segun Akala, da ake tuhuma da laifin sata ya haura ta tagar kotu, sannan ya tsere zuwa cikin jeji biyo bayan umarnin da alkalin kotun ya.
Tun bayan cire tallafin mai shugaban kasa, Bola Tinubu ya yi, 'yan Najeriya ke fama da tsadar man fetur a fadin kasar da kuma wahalhalu da dama dalilin hakan.
Kamfanin samar da man fetur na kasa (NNPC), ya yi takaitaccen bayani kan cire tallafin man fetur da Gwamnatin Tarayya ta yi, da kuma dalilin hauhawar farshin.
Labarai
Samu kari