Gwamnatin Donald Trump ta fadi sunayen mutanen da ake zargi da tallafawa ta'addanci wajen jigilar kudin ISIS a Najeriya. Ta ambaci wasu kamfanoi a Legas da Kano.
Gwamnatin Donald Trump ta fadi sunayen mutanen da ake zargi da tallafawa ta'addanci wajen jigilar kudin ISIS a Najeriya. Ta ambaci wasu kamfanoi a Legas da Kano.
Iyalai da 'yan uwa da abokna arzikin malamar Islamiyya mai suna Ummulkhairi da aka kashe a Kaduna sun nuna matukar damuwa game da kisan da aka mata.
A labarin da muke samu, an bayyana yadda shugaban jam'iyyar PDP ya bayyana goyon bayansa ga dan takarar gwamna a jam'iyyar APC mai mulkin Najeriya bisa dalilai.
Dan takarar gwamnan PDP ya samu karuwa, ya hade da jam'iyyar Labour da su Peter Obi don tabbatar da tsige gwamnan APC mai ci a jihar Odun da ke Kudancin kasa.
Binciken da aka yi ya bayyana bayanan yarinyar da aka ce wani dattijo ya aura, ya bayyana ba karama bace, kawai dai tana da karamin ruwa ne, amma bazawara ce.
Wata kotun daukaka ƙara a birnin tarayya Abuja, tayi watsi da ƙarr da abokin harƙallar DCP Abba Kyari ya shigar na neman a bayar da belin sa. Kotun ta ƙi yarda.
Rahoton da muka samo ya bayyana adadin mazabun da za a sake zaben sanata da 'yan majalisun tarayya a gobe Asabar 18 ga watan Maris hade da na gwamnoni a kasar.
Dan takarar sanatan jihar Taraba ya yi nasara a gaban kotu bayan kai ruwa rana. An bayyana David a matsayin wanda ya zai yi takara a mazabar ta Taraba a Arewa.
NNPP reshen jihar Kano ta dage yin zanga-zangar lumana na kin amincewa da shugaban DSS, Mohammed Alhassan, da suka ce wa'adinsa ta cika amma bai ajiye aiki ba.
A rahoton da muka tattaro muku, mun kawo bayanai masu daukar hankali game da wasu jiga-jigan siyasar Arewa da ya kamata ku sani gabanin zaben gwamnoni na gaba.
A rahoton da muka tattara, mun kawo muku kadan daga abin da ya kamata ku sani game da 'yan takarar gwamna a jihar Gombe daga jam'iyyar APC da PDP mai adawa.
Labarai
Samu kari