Mawaki Davido ya ce zai iya yin caca da kuɗinsa kan sake zaɓen Tinubu a 2027, yana mai cewa rarrabuwar ‘yan adawa na ƙara wa shugaban ƙasa damar nasara.
Mawaki Davido ya ce zai iya yin caca da kuɗinsa kan sake zaɓen Tinubu a 2027, yana mai cewa rarrabuwar ‘yan adawa na ƙara wa shugaban ƙasa damar nasara.
Tsohon gwamnan jihar Rivers a Kudu maso Kudu ya bayyana cewa idan Shugaba Tinubu ya bashi mukami a gwamnatinsa ba zai karba ba har sai ya tuntubi mai dakinsa.
Jami'an 'yan sandan jihar Zamfara sun tabbatar da kubutar da yara tara da 'yan bindiga suka yi garkuwa da su a ranar Asabar a karamar hukumar Maradun ta jihar.
Jami'an 'yan sandan jihar Niger ta kama wata mata mai suna Damilola Akinnowuno bisa zargin damfarar mutane fiye da 100 makudan kudaden da ya kai N150m a jihar.
A lokacin da ake zargin 2.1bn da N3.1tr da sun bace, Muhammadu Buhari ne a mulki. Kungiya ta zugo sabon Shugaban kasa ya binciki abin da ya faru a mulkin baya
Sarkin Zazzau, Ambasada Nuhu Bamalli ya gargadi maniyyata aikin hajji a jihar Kaduna da su kaucewa zuwa da goro cikin kasa mai tsarki don gudun cin mutunci.
Rushe-rushen da Gwamnatin Kano ta ke yi zai jawo ta shiga kotu. Kamfanin Lamash Property Limited ya shigar da kara, ya bukaci a biya sa N10bn saboda asara.
NUEE ta shirya bin NLC zuwa yajin-aikin da ta ke kira a shiga daga Laraba. Haka zalika kungiyar ‘yan jarida, NUJ, sun bada sanarwar cewa za su shiga zanga-zanga
A yayin da ake tunani farashin man fetur ya lula bayan cire tallafin man fetur, ana hangen sa’ida. Kungiyar ‘yan kasuwa ta IPMAN tayi wa ‘Yan Najeriya albishir.
Yayin da ya sauka a mulki, ana ci gaba da hango ayyukan da ya yi na ci gaba a jiharsa, Buhari ya yi ayyuka masu girman gaske kuma abin a yaba a garinsu Daura.
Labarai
Samu kari