Sanata mai wakiltar Kebbi ta Kudu a majalisar dattawan Najeriya, Garba Maidoki, ya sauya sheka daga jam'iyyar APC mai mulki zuwa jam'iyyar ADC mai adawa.
Sanata mai wakiltar Kebbi ta Kudu a majalisar dattawan Najeriya, Garba Maidoki, ya sauya sheka daga jam'iyyar APC mai mulki zuwa jam'iyyar ADC mai adawa.
Iyalai da 'yan uwa da abokna arzikin malamar Islamiyya mai suna Ummulkhairi da aka kashe a Kaduna sun nuna matukar damuwa game da kisan da aka mata.
Dakarun sojojin Najeriya sun samu nasarar halaka wani ƙasurgumin ɗan ta'adda a jihar Zamfara. Ummaru Nagona ya bakunci lahira ne a wata arangama da dakarun soji
Isyaku Ali Danja, dan majalisar tarayya na jihar Kano mai wakiltar Gezawa kan zarginsa da jagorantar yan daban siyasa su tafi su kona ofishin hukumar zabe, INEC
Fitacciyar jarumar Kannywood, Amal Umar, ta isa gaban babbar kotun tarayya da ke Kano inda ta nemi alkali ya hana kwamishinan yan sandan jihar Kano kama ta.
Wata matashiya yar kasar Indiya Mandeep Kaur ta yi aure a 2012, yan shekaru bayan nan sai gemu ya fara fitowa a fuskarta, mijinta ya rabu da ita kan tara gemun.
Hukumar zabe mai zaman kanta INEC tana shirin fara sakin sakamakon zabukan kananan hukumomi 44 na jihar Kano bayan yin zaben a jiya Asabar 18 ga watan Maris.
Sanata Kwankwaso, dan takarar shugaban kasa na NNPP a zaben 2023, da Buba Galadima, jigon jamiyyar NNPP a Kano sun dira ofishin INEC yayin da ake jiran sakamako
Yadda sakamakon zaben gwamna ke fitowa daga jihar Gombe, da kuma dan takarar da ke kan gaba tsakanin Inuwa Yahaya da Muhammad Jibrin Dabarde na jam'iyyar PDP.
Sakamakon zaben gwamna ya fara fitowa a hukumance daga jihohin Najeriya, musamman jihar Oyo da ke Kudu maso Yammacin Najeriya. Ga cikakken sakamakon a nan.
Rikici ya barke tsakanin wakilan jam'iyyar Peoples Democratic Party, PDP, da na jam'iyyar All Progressives Congress, APC, a Ogun a cibiyar tattara kuri'un zabe
Labarai
Samu kari