An kama tsohon shugaban ƙaramar hukumar Rogo ta Kano kan zargin sayar da allurar fentanyl ga matasa, yayin da kwamitin ya ce ya tattara hujjoji kan lamarin.
An kama tsohon shugaban ƙaramar hukumar Rogo ta Kano kan zargin sayar da allurar fentanyl ga matasa, yayin da kwamitin ya ce ya tattara hujjoji kan lamarin.
Za a ji cewa Gwamnatin Edo ta ce a rika zuwa ofis sau 3 domin ragewa talakawa radadi. Cire tallafin fetur ya jawo za a fito da tsarin kara albashin ma’aikata.
Dakarun sojoji na rundunar Operation Hadin Kai tare da haɗin guiwar ƴan sakai sun halaka ƴa'addan ISWAP 11 a jihar Borno, a wani farmaki da suka kai maɓoyarsu.
Babban kotun tarayya da ke zamanta a Abuja, ta yi watsi da karar da wasu mazauna Abuja biyar suka shigar na neman hana rantsar da Tinubu matsayin shugaban kasa.
Wasu makasada ba'a san ko su waye ba sun halaka Farfesan jami'ar UI da ke jihar Oyo, Opeyemi Ajewole, a hanyarsa ta koma wa gida ranar Litinin da daddare .
Kungiyon kwadago na kasa, NLC da TUC sun sanar da janye yajin aiki bayan cimma wasu yarjeniyoyi guda 7 tsakaninsu da Gwamnatin Tarayya a zaman da suka yi jiya.
Tsohon sanatan Kaduna ta tsakiya, Shehu Sani, tare da wasu masu amfani da sahar Tuwita, sun nuna alhininsu bisa rasuwar gogaggen dan jaridar NTA, Dele Oni.
Wata Kungiya a Arewa ta Tsakiya ta ce nada George Akume a matsayin SGF bai wadatar ba, suna son karin mataimakin shugaban majalisar dattawa da ministan Abuja.
Gwamnan jihar Sakkwato, Ahmad Aliyu, ya ganada shugabannin hukumomin tsaro na jihar biyo bayan harin da yan bindiga suka kai har suka kashe rayuka akalla 37.
Wani matashi dan Najeriya wanda ya siya sabuwar mota kirar Toyota Venza ya nuna kosawa lokacin da ya gano cewa motar na kunna kanta da kanta duk tsakar dare.
Labarai
Samu kari