Gwamnatin tarayya karkashin jagorancin shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ta amince da $2.99bn domin gudanar da ayyukan layin dogo a jihohi guda uku.
Gwamnatin tarayya karkashin jagorancin shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ta amince da $2.99bn domin gudanar da ayyukan layin dogo a jihohi guda uku.
Shugaba Bola Tinubu ya nada Rilwan Lanre Babalola a matsayin mai ba shugaban kasa shawara kan wutar lantarki tare da jagorantar kwamitin gyaran bangaren.
Shugaba Bola Tinubu a tarihin rayuwarsa ya bayyana wani abu da ya faru da shi lokacin da yake matsayin direban tasi a Amurka, inda wani sojan ruwa ya mare shi.
Wani matashi mai suna Usman Buda mahauci ya rasa ransa bayan wasu fusatattun matasa sun kaishi lahira bisa zargin batanci ga annabi Muhammad a jihar Sokoto.
Shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu zai dawo gida Najeriya daga ƙasar birnin Landan na ƙasar Ingila a ranar Talata bayan ƴar gajeruwar ziyarar da ya kai birnin.
Sanata Shehu Sani ya bukaci Shugaban Kasa Bola Tinubu da ya binciki tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari, ministocinsa, tsoffin shugabannin tsaro da sauransu.
Wanda ake da zargi da garkuwa da wata budurwa mai suna Ese Oruru daga Bayelsa zuwa Kano, Yunusa Yellow ya shaki iskar 'yanci bayan kammala zaman gidan kaso.
Wata kotun tarayya da ke zamanta a jihar Kano ta dakatar da gwamnatin jihar kan shirin ci gaba da rushe-rushe a jihar musamman akan hanyar BUK da ke birnin.
Jigo a jam'iyyar APC kuma tsohon sakataren gwamnatin jihar Zamfara, Farfesa Abdullahi Shinkafi, ya riga mu gidan gaskiya a birnin tarayya Abuja a ranar Lahadi.
An yi rashin babban Farfesa a fannin koyar da ilmin aikin jarida a jami'ar jihar Legas (LASU). Farfesa Oso ya koma ga mahaliccinsa ne a dalilin hatsarin mota.
Hukumar Yaki da Shan Miyagin Kwayoyi, NDLEA reshen jihar Kano ta ce ta kwamushe mutane da dama a cikin shekara daya bisa zargin ta'ammali da kwayoyi a jihar.
Labarai
Samu kari