Kamfanin Trump Media & Technology Group ya sanar da asarar dala miliyan 238 a zangon biyu na shekarar 2026 duk da karuwar kudaden shiga da kashi 89%.
Kamfanin Trump Media & Technology Group ya sanar da asarar dala miliyan 238 a zangon biyu na shekarar 2026 duk da karuwar kudaden shiga da kashi 89%.
Kungiyar ECOWAS ta buɗe shafin neman tallafin $65,000 ga sababbbin kamfanoni, inda ‘yan Najeriya za su iya nema kafin ranar 31 ga Agustan shekarar 2026.
Wani matashin direba mai tuƙin a-daidaita-sahu ya yi abun a zo a yaba bayan ya mayar da kuɗin da fasinjansa ya manta da su a babur ɗinsa a jihar Kano.
Wani bidiyo da wata uwa ta saki ya nuna tsantsar kosawarta kan martanin da mutane ke yi na zargin cewa diyarta yar tsana ce. Bidiyon ya yadu a TikTok.
Wata matashiyar budurwa ta koka saboda ta gaza samun saurayin da zai furta mata so. Ta yi zargin cewa maza basa kulata ne saboda tsananin girman hancinta.
Tsohon shugaban ƙasa Olusegun Obasanjo ya yi magana kan bidiyon da ke yawo sanda ya nuna cewa ya sanya labule da shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu.
Rundunar yan sandan Musulunci ta jigar Kano, wacce aka fi sani da Hisbah ta kama mutumin da ake zargi da ajalin jaririyar ɗiyarsa kwana ɗaya bayan haihuwarta.
Gwamnatin jihar Kano ta bayyana rashin jin dadi ga yadda ake kara kudin makaranta a jihar. Abba Kabir Yusuf ya gargadi makarantu kan kari haka kawai.
Alƙalin alƙalai na ƙasar nan Olukayode Ariwool zai kafa kwamitin alƙalan kotun ƙoli da zai saurari ƙararrakin da Atiku, Peter Obi suka shigar a kotun ƙoli.
Yan bindiga sun sake ajalin mutane biyu kana suka yi garkuwa da wasu ƙarin mutane 3 a wani sabon hari da suka kai yankin karamar hukumar Kajuru a Kaduna
Tsohon gwamnan jihar Kadun, Nasir Ahmad El-Rufai ya bayyyana wa'adin mulki na biyu na tsohon shugaban ƙasa Olusegun Obasanjo, a matsayin wanda ya fi kowane nasara.
Labarai
Samu kari