An yi gamo tsakanin tsohon ministan shari'a, Abubakar Malami (SAN) da dan gwagwarmayar kare hakkin dan adam, Omoyele Sowore a harabar kotu a Abuja.
An yi gamo tsakanin tsohon ministan shari'a, Abubakar Malami (SAN) da dan gwagwarmayar kare hakkin dan adam, Omoyele Sowore a harabar kotu a Abuja.
Kungiyar kiristocin Najeriya (CAN) ta nuna rashin jin daɗinta bisa ɗaukar doka da hannu da sunan Addini, wanda ya faru da Usman Buba, mahauci a jihar Sakkwato.
Hedikwatar tsaro ta umarci duk sojan da yake gaban sababbin Hafoshi ya ajiye aikinsa. Nadin sababbin Hafsu ya jawo Janarori za su bar aiki cikin kwanaki kadan.
Tsohon Shugaban kasa, Muhammadu Buhari ya bar Daura. Malam Garba Shehu ya nuna cewa a yanzu dai Muhammadu Buhari bai cika alkwarinsa na zama a garin Daura ba.
Wata matashiyar yar Najeriya da ke zaune a Lagas ta nuna katafaren gidanta da darajarsa ya kai naira miliyan 250 sannan ta ce tana son komai game da ginin.
Jam'iyyar adawa ta PDP a jihar Edo ta yabawa shugaban kasa, Bola Tinubu kan matakan da ya dauka na cire tallafin mai wanda hakan zai inganta tattalin arziki.
Tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari ya magantu kan zargin neman shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya daina binciken Godwin Emefiele da sauran yan majalisarsa.
Gwamnatin jihar Osun ta yi zargin cewa Gwamna Ademola Adeleke ya tsallake rijiya da baya a wajen wasu da ke yunkurin kashe shi a filin sallar idi na Osogbo.
Hatsabibin shugaban yan bindiga a jihar Zamfara, Dogo Gudali ya mutu bayan wani bam da yan uwansa yan ta’adda suka dana domin murkushe dakarun sojoji ya tashi.
Gwamnan jihar Gombe, Muhammadu Inuwa Yahaya ya karawa ma’aikatan jihar kwanakin hutun babbar Sallah kan wanda FG ta bayar zuwa ranar Juma'a, 30 ga watan Yuni.
Labarai
Samu kari