Kimanin sojoji mata 30 na kasar Isra’ila sun kamu da amai, gudawa da ciwon ciki a sansaninsu, yayin da aka dakatar da atisaye tare da fara bincike.
Kimanin sojoji mata 30 na kasar Isra’ila sun kamu da amai, gudawa da ciwon ciki a sansaninsu, yayin da aka dakatar da atisaye tare da fara bincike.
Dakarun sojojin Najeriya sun kama kwamandan masu garkuwa da mutane a Enugu tare da kwato AK-47 guda huɗu, magazin bakwai da harsasai 133 a wani daji.
Wani matashi dan kasar Ghana wanda ke sana’ar adaidaita a Kumasi ya sha ruwan yabo a TikTok saboda gaskiyar da ya nuna bayan ya mayarwa fasinja da wayarsa.
Wata budurwa ta jawo cece-kuce yayin da ta yi abin kirki bayan cewa za ta sayi iPhone ya jawo cece-kuce. Ta tara kudi, amma sai ta ba da kyauta a madadin siyan waya.
An samu wani lauyan da ya maka gwamnati a kotu, ya nemi a garkame wasu minitsocin Tinubu bisa yi masa abin da bai dace ba da kuma take masa hakkinsa.
Gobara ya yi kaca-kaca da wani sashe a kamfanin robobi na Mega Plastics da ke jihar Legas. An bayyana yadda aka ga kayayyaki sun konje kurmus a kamfanin.
Tsohuwar matar Olusegun Obasanjo ta fusata kan kalaman da tsohon shugaban ƙasar ya yi a kanta bayan ta nema masa afuwa a wajen sarakunan Yarabawa.
Gwamnatin kasar Amurka ta ba yan kasarta shawarwari kan kauracewa zuwa wasu jihohin Najeriya sabodalaifukan da suka shafi ayyukan ta’addanci da garkuwa da mutane.
Wata yar Najeriya da ke girke-girke ta baje kolin robobin abinci iri-iri da ta dafa wanda ya kai miliyan 3.2. Mutane da dama basu yarda da farashin da ta bayar ba.
Rundunar ƴan sandan jihar Taraba ta samu nasarar cafke miyagun ƴan ta'adda masu ɗumbin yawa waɗanda ake zargi da aikata laifin garkuwa da mutane.
Bankin Duniya ya bai wa gwamnatin Najeriya rancen kudi karo na uku tun bayan da gwamnatin shugaba Bola Ahmed Tinubu ta karbi mulki daga hannun Muhammadu Buhari.
Labarai
Samu kari