Dan takarar gwamnam jihar Kano a karkashin inuwar jam'iyyar NDC, Aminu Abdulsalam Gwarzo, ya zabi yaron Kwankwaso a matsayin abokin takararsa a 2027.
Dan takarar gwamnam jihar Kano a karkashin inuwar jam'iyyar NDC, Aminu Abdulsalam Gwarzo, ya zabi yaron Kwankwaso a matsayin abokin takararsa a 2027.
Tsohon hafsun sojin kasa a Najeriya, Tukur Yusuf Buratai ya yi gargadi ga hukumomi bayan mutuwar Janar Rabe Abubakar a hannun masu garkuwa da mutane.
Wani bidiyo da ke yawo a soshiyal midiya ya hasko wata ‘yar Najeriya da ke rawa a wajen jana’izar mahaifinta yayin da ta baje kolin tarin kudin da ta samu.
Jam'iyyar APC mai adawa a jihar Osun ta maka gwamnan jihar, Ademola Adeleke kan nada kansa kwamishinan ayyuka da kuma mataimakinsa kwamishinan wasanni a jihar.
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, kuma shugaban ƙungiyar ECOWAS ya ce ƙungiyar da sauran masu kaunar demokaradiyya ba zasu yarda da juyin mulki a Nijar ba.
Wata kyakkyawar budurwa yar Najeriya ta bayyana burinta na son zama uwa ba aure. A cewarta, ba za ta iya bin umurnin kowani namiji ba kuma ta fadi dalilinta.
Gwamnatin jihar Bauchi ɗauki matakin gaggawa bayan ɓullar cutar Mashaƙo a jihar wacce ta halaka ɗalibai biyu. Gwamnatin ta kulle makarantun da abun ya shafa.
Majalisar dattawan Najeriya ta amince da buƙatar shugaban ƙasa, A.Bola Ahmed Tinubu, ta naɗa mutane 10 a hukumar raya shiyyar arewa maso Gabashin Najeriya.
Rundunar 'yan sandan jihar Borno ta sanar da kama wasu mata 2 da kuma maza 8 bisa zarginsu da hannu wajen halaka wani jami'in hukumar. Kwamishinan 'yan sandan.
Bidiyon wani mutum dan Najeriya da ya haddasa yar dirama a sansanin sojin sama ya bayyana. Mutumin ya roki sojoji da su harbe shi cewa yana son tafiya barzahu
Jam'iyyar Peoples Democratic Party (PDP) ta yi rashin ɗaya daga cikin ƙusoshinta a jihar Delta. Cif Charles Obule ya yi bankwana da duniya a ranar Talaata.
Labarai
Samu kari