Jami'an tsaro a jihar Kogi sun ceto ɗalibai 15 bayan an sace ɗalibai 23 a wata makaranta da ke gudanar da aiki ba bisa ƙa'ida ba a yankin Zariagi.
Jami'an tsaro a jihar Kogi sun ceto ɗalibai 15 bayan an sace ɗalibai 23 a wata makaranta da ke gudanar da aiki ba bisa ƙa'ida ba a yankin Zariagi.
Wata yar Najeriya ta garzaya soshiyal midiya don bayyana ra’ayinta kan yarinyar da surukarta ta aiko mata. Ta ce ta bukaci a kawo mata wacce za ta taya ta aiki.
An zargi tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari da yaudara yayin da mai fafutukar yaki da rashawa Auwal Musa Rafsanjani ya yi zargin cewa yana Landan yana jinya.
Wani magidanci ya yi kansa karatun ta natsu inda ya saki ɗaya daga cikin matamsa sannan ya tura ɗayar zuwa gida saboda halin matsin tattalin arziƙin da ake ciki
Tsagerun 'yan daba a kauyen Dakasoye da ke karamar hukumar Garun Malam ta jihar Kano sun caki wani dan kasuwa, Alhaji Auwalu Gambo, a safiyar ranar Litinin
An yi wata yar karamar dirama tsakanin mata da miji yayin da matar ya kawo masa abinci yana zaune, magidancin ya umarci ta duƙa kan guiwarta kafin ya karɓa.
Ƙasurgumin shugaban ƴan bindiga Bello Turji ya sako mutum 20 da yaransa suka yi garkuwa da su a jihar Zamfara. Ya kuma yi alƙawarin sako ƙarin wasu mutanen.
Wata sanarwa da aka wallafa ta neman wanda zai yi aikin kuƙa da karnuka a kasar Burtaniya ta so tayar da yamusti sakamakon zunzurutun kuɗin da aka sa a albashi.
Gwamna Hope Uzodimma na jihar Imo ya gana da takwaransa na jihar Lagas, Gwamna Babajide Sanwo-Olu kan rikicin Inyamurai yan kasuwa da Yarbawa a jihar Lagas.
Hukumar kula da harkokin 'yan sanda a Najeriya (PSC) ta amince da tura sabbin kwamishinonin 'yan sanda zuwa jihohi 8 a kudu da arewacin Najeriya ranar Jumu'a.
Labarai
Samu kari