Shugaban Amurka, Donald Trump ya sanar da cewa za su iya cigaba da kai hare-haren bama-bamai a Iran idan ba a cimma wata yarjejeniya ba da Tehran.
Shugaban Amurka, Donald Trump ya sanar da cewa za su iya cigaba da kai hare-haren bama-bamai a Iran idan ba a cimma wata yarjejeniya ba da Tehran.
Babban bankin Najeriya ya sanar da cewa daga 1 ga Mayun 2026 sababbin dokokin da suka shafi amfani da BVN a su fara aiki. Dokokin BVN 10 za su fara aiki a Najeriya.
Kakakin yaƙin neman zaɓen Shugaba Tinubu, Bayo Ananuga ya buƙaci ƴan Najeriya da su ƙara haƙuri tallafin rage raɗaɗin cire tallafin man fetur yana nan tafe.
Sanata Shehu Sani ya yi kira ga kungiyar shirya gasar shiga kundin bajinta na Guinness da ta bayar da fifiko wajen samun bayanan lafiyar masu shiga gasarta.
Wani bidiyo da ke nuna wata mata tana tuka Amala a katon tukunya ya sa mutane jinjina wa hikimar da take da shi. Sun yi mamakin yadda ta yi amfani da na'ura.
An kawo shawarar daina tambayar shekarun mai neman aiki, a ba kowa dama. Jiya aka gabatar da kudiri a Majalisar wakilan tarayya domin a dawo da daukar ayyuka.
Kamfanin simintin Aliko Dangote ya gudanar da shirin sake siyan hannun jari daga masu zuba hannun jari a kamfanin. Kamfanin ya siya hannun jari 168m a shirin.
Wani kamfanin jigilar man fetur zai yi gogayya da kamfanin NNPC wajen shigo da man fetur Najeriya. Kamfanin mai suna 'Emadeb Energy Services Limited', ya zamto.
Lauyoyin da ke kare dakataccen gwamnan babban bankin CBN, Godwin Emefiele sun bayyana yadda hukumar DSS ke musu barazana ga rayuwarsu don suna kare Emefiele.
Dan takarar majalisar Tarayya a PDP a mazabar Kabba-Bunu Ijumu a jihar Kogi, Honarabul Olaiya Michael ya riga mu gidan gaskiya a jiya Laraba 19 ga watan Yuli.
Wani magidanci na neman auren surukarsa bayan mutuwar matarsa mai shekaru 34 wacce ta bar masa yara uku. Sai dai kuma wasu na kallon hakan a matsayin haramun.
Labarai
Samu kari