Kasar Iran ta ce za ta dawo teburin tattaunawa ne kawai idan Amurka ta kawo karshen shingen jiragen ruwa da ta kakaba a rikicin mashigar Hormuz a yankin.
Kasar Iran ta ce za ta dawo teburin tattaunawa ne kawai idan Amurka ta kawo karshen shingen jiragen ruwa da ta kakaba a rikicin mashigar Hormuz a yankin.
Ahmed Musa Dangiwa ya miƙa godiya ga Shugaba Tinubu bisa damar da ya ba shi ta yin hidima ga ƙasa, jim kadan bayan an tsige shi daga mukamin ministan gidaje.
Kwamishinan 'yan sandan jihar Kano, Muhammad Gumel ya ce jami'ansu sun bazama neman makera a jihar da ke kera wukake ga masu aikata laifuka ke amfani da su.
Gwamnatin Bola Ahmed Tinubu ta fara yunkurin sauƙaƙa wa yan Najeriya radaɗin da suke sha sakamakon cire tallafin man fetur, wanda ya haddasa tashin farashi.
Majalisar Tattalin Arziki (NEC) ta ce ko wace jiha za ta raba kudaden cire tallafin mai da Shugaba Tinubu ga al'ummarsu da hanyar amfani da rijistar jama'a.
Gwamnatin Kaduna karƙashin shugabancin gwamna Malam Uba Sani ta tabbatar da bullar cutar Diphtheria watau Mashaku a wasu kauyukan yankin Kafanchan, Kaduna.
Cibiyar Koyar da Fasahar Sufuri a Najeriya ta bayyana shirin ta na mayar wa mutane motocinsu amfani da Gas madadin man fetur ganin yadda farashin man ya yi sama
Rundunar tsaro a Najeriya ta ce jami'ansu sun yi nasarar hallaka 'yan ta'adda da masu garkuwa da dama yayin luguden wuta daga sama da kuma kasa a yankuna uku.
Abubuwa su na kara wahala a mulkin Bola Tinubu duk da alkawarin talaka zai sarara. Har yau ba nada sababbin Ministocin da za su yi aiki da gwamnatin nan ba.
Ƴan bindiga sun tarwatsa wani taron biki a jihar Neja lokacin da suka yi ƙoƙarin sace amarya da ƙawayenta ana kan hanyar kai ta zuwa gidan mijinta na aure.
FAAC zai yi rabon kusan Naira Tiriliyan 2 idan ya zauna a Yuli. A sanadiyyar watsi da biyan tallafin man fetur da gwamnatin tarayya tayi, baitul-mali ya cika
Labarai
Samu kari