Mataimakin Shugaban Amurka, JD Vance, ya ce Iran ta sanar da Amurka cewa ba ta da wani shiri na sanya kudin fito kan jiragen ruwa da ke amfani da mashigar Hormuz.
Mataimakin Shugaban Amurka, JD Vance, ya ce Iran ta sanar da Amurka cewa ba ta da wani shiri na sanya kudin fito kan jiragen ruwa da ke amfani da mashigar Hormuz.
Gwamna Abdullahi Sule na jihar Nasarawa bayyana cewa ya soki shirin kara VAT na farko da gwamnatin Tinubu ta gabatar saboda tsadar rayuwa da hauhawar farashi.
Shugaban Kasa Bola Tinubu ya ba da umarnin biyan malaman jami’o’i karkashin kungiyar ASUU albashinsu na watannin da aka rike musu yayin yajin aikin 2022.
Kwamitin masallacin Abuja ya karyata jita-jitar cewa akwai wani shiri na rushe bangaren masallacin da hukumar FCDA ke yi don fadada hanya kusa da babban masallacin.
Kotun yanki a Ilorin babban birnin jihar Kwara ta gamsu da buƙatar wata matar aure, Balkisu Imam, ta raba auren da ke tsakaninta da mijinta kan rashin soyayya.
Wata kyakkyawar budurwa mai gashin gemu da yawa kamar na maza ta wallafa wani bidiyo don nunawa mabiyanta fuskarta. Wadanda suka ga fuskarta sun ce tana da kyau.
Majalisar Wakilan tarayya ta bayyana cewa ya kamata Najeriya ta ayyana dokar ta ɓacu a fannin ilimi idan har ana son inganta harkar koyo da koyarwa.
Wasu mahara da ake tsammanin masu garkuwa da mutanen sun sace mutane da yawa a kauyen Ora da ke yankin ƙaramar hukumar Ekiti ta jihar Kwara, sjn shiga fada.
A yau aka wayi gari da rasuwar jakadan Najeriya a ƙasar Morocco kuma Magajin Garin Zazzau, Alhaji Mansur Nuhu Bamalli, wanda Allah ya yi wa rasuwa a jihar Legas.
Gwamna Abba Kabir da Sanata Rabiu Kwankwaso sun gwangwaje dalibai da makudan daloli har 200 kafin tashinsu zuwa kasar Indiya don karo karatun digiri na biyu.
Reno Omokri ya bukaci yan Najeriya da su guji kiyayya da yada soyayya. Ya bayar da shawarar ne yayin da yake martani ga furucin Gumi kan ministan Abuja, Nyesom Wike.
Labarai
Samu kari