China ya bukaci kasashen duniya su tashi tsaye wajen ganin an sulhunta Amurka da Iran a wannan lokaci da kasashen suka tsagaita wuta, ta ce za ta ba da gudummuwa.
China ya bukaci kasashen duniya su tashi tsaye wajen ganin an sulhunta Amurka da Iran a wannan lokaci da kasashen suka tsagaita wuta, ta ce za ta ba da gudummuwa.
Nasir El-Rufai ya gurfana a kotu yau Litinin, 13 ga Afrilu, 2026, inda ya yi magana game da babban taron jam'iyyar ADC da za a yi gobe Talata, 14 ga Afrilu.
Ana kyautata zaton Bola Tinubu zai yi aiki da kwararru wajen gudanar da mulkinsa. Ya zabi wasu manyan sanannun masu ilimi da gogewan da ya kamat ku sani a kai.
Wani bidiyo mai tsuma zuciya da ke yawo a soshiyal midiya ya nuno lokacin da ata matashiya ta fashe da kuka bayan wani ya bata jabun kudi N100,000 a shagon POS.
'Yan sanda sun tabbatar da sakin shahararren boka Chukwudozie Nwangwu da masu garkuwa suka sace a dakin otal a Anambra a safiyar yau Asabar 29 ga watan Yuli.
Rundunar 'yan sanda jihar Bauchi ta ce ta kama wasu mutane shida kan zargin aikata laifuka da suka shafi daba da fashi da makami. Haka nan rundunar ta sanar da.
Rundunar 'yan sandan birnin Tarayya ta gargadi mutane kan amfani da lambobinsu wurin cin bashi a birnin da kuma amfani da layukan don cimma wata bukata ta su.
Kungiyar 'yan Shi'a a Najeriya sun mamaye titunan birnin Kaduna don nuna damuwarsu kan ci gaba da tsare shugabansu, Sheikh Ibrahim El-Zakzaky da mahukunta ke yi
Hukumar yan sanda ta bayyana cewa binciken da likitoci suka yi wa gawar matar nan da aka tsinci gawarta a Otal ɗin Anambra ya nuna ba duka bane ya yi ajalinta.
Wani mutumi ya aika sakon gargadi ga mutanen da ke mayar da motocinsu zuwa masu amfani da iskar gas yayin da ya bayyana halin da tsinci kansa a babban titi.
Wata mata ta yi korafi ba kadan ba bayan ta yi amfani da iskar gas 12kg a janaretonta cikin awanni 7 kacal. Bidiyon ya yadu a TikTok inda ta ce gara man fetur.
Labarai
Samu kari