Tsagin ADC a jihar Adamawa ya dakatar da Atiku Abubakar da Babachir Lawal daga jam'iyyar a yau Litinin, 13 ga Afrilu, 2026, kan zargin janyo rarrabuwar kai.
Tsagin ADC a jihar Adamawa ya dakatar da Atiku Abubakar da Babachir Lawal daga jam'iyyar a yau Litinin, 13 ga Afrilu, 2026, kan zargin janyo rarrabuwar kai.
Nasir El-Rufai ya gurfana a kotu yau Litinin, 13 ga Afrilu, 2026, inda ya yi magana game da babban taron jam'iyyar ADC da za a yi gobe Talata, 14 ga Afrilu.
Rundunar sojin Najeriya ta yi nasarar kubutar da wadanda aka yi garkuwa da su 88 tare da hallaka 'yan ta'adda 59 bayan kwato muggan makamai daga hannun su.
Wani bidiyo da ke yawo a soshiyal midiya ya nuno wani karamin yaro yana dinki a kan keke a shagon mahaifiyarsa. Kwarewar yaron a harkar ya burge mutane da dama.
Wata amarya da ake dab da ɗaura aurenta a Afirka ta kudu, Jennine Naidoo ta sha mamaki sa'ilin da aka mata fashin rigar aure a kan titin daya shahara da cunkoso
Gwamnan jihar Kano, Injiniya Abba Kabir Yusuf ya ba da umarnin bude cibiyoyin koyan sana'o'i da tsohon gwamna Umar Ganduje ya rufe a lokacin mulkinsa a jihar.
Kamfanin Dangoteya musanta rade-radin da ke na cewa matatar mansa ta dauki 'yan Indiya da 'yan China fiye da 'yan Najeriya. Mai magana da yawun kamfanin ne.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya amince da biyan makudan kudade na alawus N25,000 ga likitoci da sauran ma'aikantan lafiya na Tarayya bayan fara yajin aiki.
Shugaban Najeriya, Asiwaju Bola Ahmed Tinubu ya amince da naɗin mataimakan kwanturola janar na hukumar kwastam DCG guda 3 da kananan mataimaka ACG guda uku.
Mau garkuwa da mutane sun sace wasu 'yan mata 23 da wasu ma'aikatan kamfanin yin hanya 10 a harin da suka kai a jihar Zamfara a ranar Laraba 26 ga watan Yuli.
An kama wani fasinja bisa laifin satar kwamfutar tafi da gidanka ta wani fasinjan a cikin jirgin Ibom Air da ke shirin tasowa daga Legas zuwa Abuja babban.
Labarai
Samu kari