Shugaban kasar Amurka, Donald Trump ya bayyana cewa kasar za ta yi zaman sirri don tattauna kan abubuwan da ke kunshe a yarjejeniya da kasar Musulunci ta Iran.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump ya bayyana cewa kasar za ta yi zaman sirri don tattauna kan abubuwan da ke kunshe a yarjejeniya da kasar Musulunci ta Iran.
Mazauna Tehran sun fito kan tituna suna murna bayan sanar da tsagaita wuta na makonni biyu tsakanin United States da Iran bayan rikici mai tsanani.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya yi alkawarin inganta albashin alkalai a Najeriya don dakile cin hanci da rashawa da ya yi katutu a bangaren shari'ar kasar.
Yanzu muka samu labarin yadda wasu tsageru suka harbe dan sanda tare da sace kayan aikinsa a wani yankin jihar Rivers. An bayyana yadda lamarin ya faru jiya.
Matasa masu cin gajiyar shirin N-Power sun roki Shugaba Bola Tinubu da ya shiga lamarinsu inda su ka koka kan rashin biyan alawus har na tsawon watanni takwas.
Yanzu muke samun labarin yadda aka ji rasuwar tsohon kakakin rundunar sojin Najeriya Manjo Janar Bernard Onyeuko bayan da ya kwanta rashin lafiya a asibiti.
Gwamna Zulum na jihar Borno, ya sanar da ware naira miliyan 36.4 ta yadda za a rabawa yan bautar kasa 1,215 da hukumar NYSC ta tura jihar N30,000 kowannensu.
Sabon shugaban jam'iyyar APC na kasa ya bayyana nada sabbin shugabannin NWC da za su rike kwamitin nan kusa. An bayyana sunayen wadanda aka nada a makon nan.
Sojojin juyin mulkin Nijar sun umarci dakarunsu da su tsaya cikin shiri yayin da kungiyar ECOWAS ke shirin afkawa kasar bayan kifar da gwamnatin Mohamed Bazoum.
Rahoton da muke samu ya bayyana cewa, an kama wasu tsagerun da ke addabar mutane a jihohin kasar nan, musamman ma Arewacin Najeriya a watanni kasa da tara.
Kasar Faransa ta bayyana fushi tare da bayyana daukar mataki nan kusa game da umarnin koran jakadanta a jamhuriyar Nijar. Ta bayyana abin da zai faru gaba.
Labarai
Samu kari